ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Guguwar Kudin Fito Na Gwamnatin Trump: Dabara Ko Hauka?

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
{"data":{"imageEffectId":"","activityName":"","effect_id":"erase","appversion":"12.0.0","capability_key":["erase"],"effect_type":"tool","product":"retouch","playId":"","os":"ios","pictureId":"79E8B7D8-A99F-484F-88F1-8D4843281E28","capability_extra_v2":{"erase":[{"panel":"eliminatePen"}]},"stickerId":"","enter_from":"enter_launch","infoStickerId":"","filterId":""},"source_type":"douyin_beauty_me"}

{"data":{"imageEffectId":"","activityName":"","effect_id":"erase","appversion":"12.0.0","capability_key":["erase"],"effect_type":"tool","product":"retouch","playId":"","os":"ios","pictureId":"79E8B7D8-A99F-484F-88F1-8D4843281E28","capability_extra_v2":{"erase":[{"panel":"eliminatePen"}]},"stickerId":"","enter_from":"enter_launch","infoStickerId":"","filterId":""},"source_type":"douyin_beauty_me"}

“Hauka,” “wauta” da “rashin hankali” su ne kalmomin da masharhanta ke amfani da su wajen bayyana ra’ayoyinsu game da matakin kakaba harajin fito da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka a ranar da ya yiwa lakabi da “Ranar ‘Yanci,” wato ranar 2 ga Afrilu. Babu abin da ya fi faranta ran Trump sama da ya wayi gari ya ga kansa tsaye a lambunsa na Rose Garden rike da takarda mai dauke da jerin sunayen kasashen da zai kakaba wa sabon haraji a karkashin manufarsa ta “Make American Great Again” wato MAGA a takaice. Bayan sanin kowa ne cewa da yawa daga cikin kasashen da ya kakaba wa sabon harajin fiton kananan kasashe ne da ke rayuwa cikin kangin talauci, don me kasashe kamar su Lesotho, Laos, da Kambodiya za su biya karin kudin fito don kawai Amurka ta wadata? Shin sun ba da gudummawa ga rasa yawancin masana’antun da Amurka ta yi cikin tsawon shekaru ta hanyar manufofin mika masana’antunta da kuma karfinta na kwadago ga kasashe masu arhan kwadago ne? Shin wadannan al’ummomi ne ke da alhakin durkushewar biranen Amurka har suka zama tamkar yankin marasa galihu, da yankunan masana’antu na Amurka da suka zama kamar kufai? Mene ne laifin gungun bakarariyar tsibiri, da dutse mai aman wuta da ke kusa da Antarctica, wanda ke lullube da dusar kankara dake zama gida ga dabbobin Penguin da ya laftawa harajin fito kashi 10 cikin dari, me za mu kira wannan in ba hauka ba?

 

Manufar harajin Trump ba wani abu ba ne illa yunkurin sanya kasashen duniya samar da kudaden da zai yi amfani da su wajen farfado da tattalin arzikin Amurka. Daular Birtaniya ta aiwatar da irin wannan manufar a karni na 19 lokacin da ta azurta ’yan jarin hujja na Birtaniya yayin da ta tatse dukiyar Afirka da Asiya ta hanyar mulkin mallaka. Ganin cewa barazanar ta riga ta tayar da kura a kasuwannin duniya, lamarin da ya tilastawa Trump kira da a dakatar da matakin na tsawon kwanaki 90 kafin aiwatar da shi, wato a kan dukkan sauran kasashe amma ban da kasar Sin, wanda daga bisani ya laftawa karin harajin fito kashi 145 cikin dari. Masharhanta na ganin togaice kasar Sin da Trump ya yi wani yunkuri ne rage rawar da kasar Sin ke takawa a duniya musamman a hadin gwiwarta da kasashe masu tasowa karkashin shawarar “Ziri daya da Hanya daya”, saboda a ganinsa gurgunta tattalin arziki Sin zai kawo koma baya ga kasashe masu tasowa ta yadda za su dawo su rusuna gaban Amurka don neman mafita. Da yawa daga cikin wadannan kasashe masu tasowa sun san wannan gaskiyar. Yayin da za su dan numfasa tsawon kwanaki 90 kafin tsarin harajin fiton ya sake rike musu wuya, sun san wanene abokinsu kuma wanene makiyinsu.

ADVERTISEMENT

 

Idan akwai wata hanyar magance wannan haukar, to tana iya zama mai ban mamaki, saboda a tarihin Amurka na manufofin neman sassaucin ra’ayi tun daga shekarar 1980, tsarin biyan haraji na Amurka ya zama mafi cutarwa, wanda ke dora kason haraji mafi girma kan Amurkawa talakawa da kananan ma’aikata tare da dora mafi kankantar haraji kan masu arziki. (Mohammed Yahaya)

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

 

Trump
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
Trump
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Sin Na Maraba Da Masu Zuba Jari Domin Su More Damammakin Bunkasarta

Sin Na Maraba Da Masu Zuba Jari Domin Su More Damammakin Bunkasarta

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.