ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Guguwar Kudin Fito Na Gwamnatin Trump: Dabara Ko Hauka?

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
{"data":{"imageEffectId":"","activityName":"","effect_id":"erase","appversion":"12.0.0","capability_key":["erase"],"effect_type":"tool","product":"retouch","playId":"","os":"ios","pictureId":"79E8B7D8-A99F-484F-88F1-8D4843281E28","capability_extra_v2":{"erase":[{"panel":"eliminatePen"}]},"stickerId":"","enter_from":"enter_launch","infoStickerId":"","filterId":""},"source_type":"douyin_beauty_me"}

{"data":{"imageEffectId":"","activityName":"","effect_id":"erase","appversion":"12.0.0","capability_key":["erase"],"effect_type":"tool","product":"retouch","playId":"","os":"ios","pictureId":"79E8B7D8-A99F-484F-88F1-8D4843281E28","capability_extra_v2":{"erase":[{"panel":"eliminatePen"}]},"stickerId":"","enter_from":"enter_launch","infoStickerId":"","filterId":""},"source_type":"douyin_beauty_me"}

“Hauka,” “wauta” da “rashin hankali” su ne kalmomin da masharhanta ke amfani da su wajen bayyana ra’ayoyinsu game da matakin kakaba harajin fito da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka a ranar da ya yiwa lakabi da “Ranar ‘Yanci,” wato ranar 2 ga Afrilu. Babu abin da ya fi faranta ran Trump sama da ya wayi gari ya ga kansa tsaye a lambunsa na Rose Garden rike da takarda mai dauke da jerin sunayen kasashen da zai kakaba wa sabon haraji a karkashin manufarsa ta “Make American Great Again” wato MAGA a takaice. Bayan sanin kowa ne cewa da yawa daga cikin kasashen da ya kakaba wa sabon harajin fiton kananan kasashe ne da ke rayuwa cikin kangin talauci, don me kasashe kamar su Lesotho, Laos, da Kambodiya za su biya karin kudin fito don kawai Amurka ta wadata? Shin sun ba da gudummawa ga rasa yawancin masana’antun da Amurka ta yi cikin tsawon shekaru ta hanyar manufofin mika masana’antunta da kuma karfinta na kwadago ga kasashe masu arhan kwadago ne? Shin wadannan al’ummomi ne ke da alhakin durkushewar biranen Amurka har suka zama tamkar yankin marasa galihu, da yankunan masana’antu na Amurka da suka zama kamar kufai? Mene ne laifin gungun bakarariyar tsibiri, da dutse mai aman wuta da ke kusa da Antarctica, wanda ke lullube da dusar kankara dake zama gida ga dabbobin Penguin da ya laftawa harajin fito kashi 10 cikin dari, me za mu kira wannan in ba hauka ba?

 

Manufar harajin Trump ba wani abu ba ne illa yunkurin sanya kasashen duniya samar da kudaden da zai yi amfani da su wajen farfado da tattalin arzikin Amurka. Daular Birtaniya ta aiwatar da irin wannan manufar a karni na 19 lokacin da ta azurta ’yan jarin hujja na Birtaniya yayin da ta tatse dukiyar Afirka da Asiya ta hanyar mulkin mallaka. Ganin cewa barazanar ta riga ta tayar da kura a kasuwannin duniya, lamarin da ya tilastawa Trump kira da a dakatar da matakin na tsawon kwanaki 90 kafin aiwatar da shi, wato a kan dukkan sauran kasashe amma ban da kasar Sin, wanda daga bisani ya laftawa karin harajin fito kashi 145 cikin dari. Masharhanta na ganin togaice kasar Sin da Trump ya yi wani yunkuri ne rage rawar da kasar Sin ke takawa a duniya musamman a hadin gwiwarta da kasashe masu tasowa karkashin shawarar “Ziri daya da Hanya daya”, saboda a ganinsa gurgunta tattalin arziki Sin zai kawo koma baya ga kasashe masu tasowa ta yadda za su dawo su rusuna gaban Amurka don neman mafita. Da yawa daga cikin wadannan kasashe masu tasowa sun san wannan gaskiyar. Yayin da za su dan numfasa tsawon kwanaki 90 kafin tsarin harajin fiton ya sake rike musu wuya, sun san wanene abokinsu kuma wanene makiyinsu.

ADVERTISEMENT

 

Idan akwai wata hanyar magance wannan haukar, to tana iya zama mai ban mamaki, saboda a tarihin Amurka na manufofin neman sassaucin ra’ayi tun daga shekarar 1980, tsarin biyan haraji na Amurka ya zama mafi cutarwa, wanda ke dora kason haraji mafi girma kan Amurkawa talakawa da kananan ma’aikata tare da dora mafi kankantar haraji kan masu arziki. (Mohammed Yahaya)

LABARAI MASU NASABA

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

 

Trump
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
Trump
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe
  • Sulaiman
    GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara
  • Sulaiman
    Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026
  • Sulaiman
    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

MASU ALAKA

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara
Daga Birnin Sin

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola
Daga Birnin Sin

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Next Post
Sin Na Maraba Da Masu Zuba Jari Domin Su More Damammakin Bunkasarta

Sin Na Maraba Da Masu Zuba Jari Domin Su More Damammakin Bunkasarta

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.