• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Ortom Ya Bukaci A Saki Jagoran IPOB Nnamdi Kanu

by Sulaiman and Khalid Idris Doya
3 years ago
Ortom

Gwamnan Jihar Binuwai, ya yi kira da a sake Shugaban haramtacciyar kungiyar gwagwarmayar kafa yankin Biafra (IPOB), Nnamdi Kanu, da ake tsare da shi a halin yanzu domin daukar matakin zaman lafiya da muhimmancin gaske a kasar nan.

Gwamna Ortom ya yi wannan kiran ne a lokacin da ya amshi bakwancin wasu ‘yan asalin Igbo karkashin ‘American Veterans of Igbo Origin’ da suka kai masa ziyarar a Washington DC, da ke kasar Amurka ranar Laraba.

  • Okupe Ya Janye A Matsayin Dan Takarar Mataimakin Jam’iyyar Labour Ta Peter Obi

Ya ce, batun Kanu kalubale ne da ya shafi zamantakewa da siyasa don haka akwai bukatar tafiyar da lamarin cikin siyasa domin shawo kan kalubalen.

Gwamnan ya ce hatta mambobin Boko Haram da suka zama barazana ga tsaron kasa ana samun wadanda aka ‘yantasu har ma su koma cikin al’umma tare da zargi cewa har ma shiga aikin soja su na yi.

Gwamna Ortom ya ce akwai bukatar bai wa yankin Kudu Maso Gabas damar jin an tare da su ta hanyar sauraron kullin da ke ransu na ganin wariya ga wani bangare a kasar nan.

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Ya jawo hankalin tsoffin ‘yan Igbo da suke zaure a Amurka da su cewa Nijeriya daya ce, ya duk duniya babu kasar da bata da kalubalen da ke damunta.

Ortom ya shaida wa kungiyar cewa mulkin Nijeriya zai dawo yankin Kudu Maso Gabas ne kawai idan al’ummar yankin suka jingine banbance-banbancensu waje guda suka hada kai domin cigabansu.

Gwamnan ya gode wa kungiyar a bisa gudunmawar da suke bayarwa ya kuma nemi da su cigaba da bada gudunmawarsu wajen kyautata zaman lafiya a Nijeriya.

Kungiyar a karkashin jagorancin Shugabanta Dakta Sylvester Onyia, da mataimakinsa Dakta Prince Joe Nduka.

Sauran mambobin da suka kai ziyarar sun hada da Dr Ofo, Kakakin kungiyar, tsohon Jakadan Nijeriya a Afirka ta Kudu Dr Mrs Ajulu.

Onyia ya jinjina wa Ortom a bisa kokarinsa, ya nuna cewa irin su Ortom Nijeriya take bukata a matsayin shugabanni. Ya ce, duk da suna kasar waje amma suna nazartar abubuwan da suke faruwa a Nijeriya.

Daga nan ya nuna fargana kan zaben 2023 da cewa matsalolin tsaro da suke faruwa a Nijeriya kada su kai ga kawo matsala ga babban zaben.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta
Manyan Labarai

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin
Manyan Labarai

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu
Siyasa

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
Next Post
Ya Kamata A Kafa Kotun Hukunta Masu Cin Hanci Da Rashawa Ta Duniya – Buhari

Ya Kamata A Kafa Kotun Hukunta Masu Cin Hanci Da Rashawa Ta Duniya - Buhari

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.