• Leadership Hausa
Tuesday, May 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata A Kafa Kotun Hukunta Masu Cin Hanci Da Rashawa Ta Duniya – Buhari

by Khalid Idris Doya
11 months ago
in Labarai
0
Ya Kamata A Kafa Kotun Hukunta Masu Cin Hanci Da Rashawa Ta Duniya – Buhari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaba Muhammadu Buhari wanda kuma zakaran yaki da rashawa ne a Afrika, a ranar Alhamis ya yi kira da aka kafa Kotun kasa da kasa na hukunta wadanda aka kama da aikata rashawa, inda ya bukaci shugabannin kasashen Afirka da su kara himma wajen yaki da cin hanci da rashawa tare da kara samar da yanayin kiyaye dukiyoyin al’umma. 

  • Daura Zan Koma Da Zama Idan Wa’adin Mulkina Ya Kare – Buhari

A jawabinsa da aka nada da ya yi na bikin ranar yaki da rashawa ta Afirka, kamar yadda sanarwar da Kakakin Shugaban kasar Malam Garba Shehu ya fitar, ya kuma nemi shugabannin kasashen Afirka da su kara azama wajen gurfanar da wadanda aka kama da hannu a aikata rashawa domin hakan ya zama izina ga na baya.

Buhari ya ce, rashawa na matukar ruguza kasashen Afirka don haka ne ya nemi su hada karfi da karfe su tunkari rashawa domin tabbatar da cigaba mai daurewa.

“A Nijeriya tun 2015 muke yaki da cin hanci da rashawa, kuma an cimma nasarori masu yawa na kamawa da gurfanar da wadanda ake zargi tare da daure wadanda aka kama da aikata rashawa tare kuma da kwato kadarorinsa dama bisa dokokin da suka shafi yaki da rashawa da cin hanci.”

Ya ce samar da kotun hukunta masu cin hanci da rashawa ta duniya zai taimaka sosai wajen rage kaifin handame dukiyar al’umma tare da yin babakere a kai. Ya kuma bukaci a kafa karfi wa hukumomin da suke yaki da cin hanci da rashawa tare da basu dukkanin goyon bayan da suka kamata domin su cigaba da yaki da masu aikata laifuka rashawa a cikin al’umma.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Ortom Ya Bukaci A Saki Jagoran IPOB Nnamdi Kanu

Next Post

Dan Wakilin LEADERSHIP Hausa Ya Yi Batan Dabo Lokacin Hutun Sallah

Related

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

9 hours ago
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar
Labarai

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

9 hours ago
Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja
Labarai

Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

11 hours ago
Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu
Labarai

Abubuwa 5 Da Gwamnatin Tinubu Za Ta Mayar Da Hankali Kan Su

15 hours ago
An Rantsar Da Gwamna Bala Muhammad A Matsayin Gwamnan Bauchi A Karo Na 2
Labarai

An Rantsar Da Gwamna Bala Muhammad A Matsayin Gwamnan Bauchi A Karo Na 2

16 hours ago
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16
Labarai

Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu

16 hours ago
Next Post
Dan Wakilin LEADERSHIP Hausa Ya Yi Batan Dabo Lokacin Hutun Sallah

Dan Wakilin LEADERSHIP Hausa Ya Yi Batan Dabo Lokacin Hutun Sallah

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

May 29, 2023
Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

May 29, 2023
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

May 29, 2023
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

May 29, 2023
An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

May 29, 2023
Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

May 29, 2023
Za A Harba Kumbon Shenzhou-16 A Gobe Talata

Za A Harba Kumbon Shenzhou-16 A Gobe Talata

May 29, 2023
Ya Dace Amurka Ta Koyi Hikimomin Kissinger Don Yin Mu’amala Da Kasar Sin

Ya Dace Amurka Ta Koyi Hikimomin Kissinger Don Yin Mu’amala Da Kasar Sin

May 29, 2023
An Kammala Bikin Baje Kolin Fasahohin Tattara Manyan Bayanai Na Kasa Da Kasa Na Sin

An Kammala Bikin Baje Kolin Fasahohin Tattara Manyan Bayanai Na Kasa Da Kasa Na Sin

May 29, 2023
Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu

Abubuwa 5 Da Gwamnatin Tinubu Za Ta Mayar Da Hankali Kan Su

May 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.