• English
  • Business News
Thursday, October 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Tambuwal Ya Yi Ta’aziya Ga Bagudu Da Malami Bisa Hadarin Mota Da Ya Ci Rayuka A Kebbi

by Umar Faruk
3 years ago
Tambuwal

Gwamnan jihar Sokoto Rt. Hon. Aminu Waziri Tambuwal ya yi ta’aziya ga Gwamna Abubakar Atiku Bagudu da ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya Abubakar Malami (SAN) bisa rasuwar wasu jiga-jigan ‘ya’yan jihar guda hudu a wani hatsarin mota a daren Alhamis akan titin Yauri-Birnin Kebbi akan hanyar su ta dawowa daga Abuja.

Marigayan dai sun hada da, Dokta Hussaini Abdullahi-Goro, masanin harhada magunguna; Aliyu Tanko-Nassarawa Wanda aka fisani da (Aliyu Kwara), tsohon dan majalisar dokokin a jihar Kebbi; Yakubu Magaji-Alwasa da Abdullahi Abubakar-Dalijan.

  • Kotu Ta Yanke Wa Wani Matashi Dan Kasar Nijar Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Laifin Kisan Kai A Kebbi

Gwamna Tambuwal a lokacin da ya isa Birnin Kebbi, ya sauka a gidan gwamnati da ke Birnin Kebbi tare da yin ta’aziya da kuma jajantawa Gwamnan Jihar.

Bayan haka gwamnonin biyu sun gana da ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami (SAN) inda suka wuce gidan daya daga cikin marigayin, Aliyu Tanko Nassarawa (Aliyu Kwara), wanda tsohon dan majalisar dokokin jihar Kebbi ne domin ta’aziyya ga iyalansa.

Haka Kuma Gwamna Tambuwal a cikin sakon ta’aziyyar ya bayyana marigayin a matsayin ’yan uwa masu tawali’u kuma babban rashi ne ba ga jihar Kebbi kadai ba har ma da Jihar Sakkwato da kanta.

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Kazali ka ,yayi addu’ar Allah ya gafarta musu, ya kuma baiwa iyalansu hakurin jure rashin.

Gwamna Abubakar Atiku Bagudu da Ministan Shari’a kuma Atoni-Janar na Tarayya, Abubakar Malami (SAN) sun nuna matukar godiya ga Gwamna Tambuwal bisa ziyarar ta’aziyyar da ya kai masa, inda suka yi addu’ar Allah ya kai shi gida lafiya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025
Sabbin Ministoci
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Next Post
Ya Kamata Kasashen Larabawa Su Dauki Darasi Daga Kasar Sin, Su Daina Biyewa Kasashen Yamma

Ya Kamata Kasashen Larabawa Su Dauki Darasi Daga Kasar Sin, Su Daina Biyewa Kasashen Yamma

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025
Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

October 16, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

October 16, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

October 16, 2025
Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.