• English
  • Business News
Tuesday, June 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Uba Sani Ya Nada Sabbin Manyan Sakatarori 19 Da Kara Wa’adin Wasu 7

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Kaduna Za Ta Raba Tallafi Ga Talakawa Sama Da Miliyan Ɗaya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da nadin sabbin sakatarorin dindindin guda 19 tare da tabbatar da 7 daga cikin tsoffin sakatarorin dindindin.

Sabbin Sakatarorin Dindindin da ma’aikatun da aka tura su, ga su kamar haka:

  1. Mukhtar Abdullahi – Ma’aikatar ci gaban Wasanni
  2. Dorcas Inti Benjamin Iliya – Ma’aikatar Ayyuka da ci gaban Al’umma
  3. Jummai C. Bako – Tsare-tsare karkashin ofishin Shugaban Ma’aikata
  4. Jummai A. Danazumi Esq. – Ma’aikatar Shari’a
  5. Rabiu Yunusa – Ma’aikatar Gidaje da raya birni
  6. Ibrahim Sanusi – Hukumar Ma’aikatar kananan hukumomi.
  7. Mansur Salanke Esq. – Ofishin Sakataren Gwamnati
  8. Aishatu Abubakar Sadiq – Ma’aikatar Lafiya
  9. Abdu Na Abdu Ashiru – Ma’aikatar ayyuka
  10. Shehu Usman Salihu – Hukumar Ma’aikata
  11. Habib A. Lawal – Ma’aikatar Kudi
  12. Suwaiba Shehu Ibrahim – Hukumar jin dadin Malamai
  13. Dr. Mahmud Lawal – ma’aikatar kula da kananan hukumomi
  14. Linda Asabat Yakubu – ma’aikatar muhalli da ma’adinai
  15. Ramatu MB Tukur – Hukumar kula da birnin Kaduna
  16. Mohammed Hayatuddeen – Hukumar kula da birnin Zaria
  17. Augustine Godwin Alex – Hukumar kula da birnin Kafanchan
  18. Felicia Indoka Makama – Ofishin Gwamna
  19. Al-Amin Murtala Dabo – Ofishin Gwamna

Sakatarorin dindindin guda 7 daga cikin tsoffin da aka tabbatar sun hada da:

  1. Nuhu Isiyaku Buzun – Majalisar zartaswa da Harkokin Siyasa (CPA), Ofishin Sakataren Gwamnati.
  2. Dr. Haliru Musa Soba – Ma’aikatar Ilimi
  3. Dr. Yusuf Saleh – Ma’aikatar Kasuwanci, Ƙirƙira da Fasaha
  4. Abubakar Abba Umar – Ma’aikatar Noma
  5. Nasiru A. Banki – Ofishin Ma’aikata karkashin ofishin shugaban ma’aikata
  6. Kabiru M. Mainasibi – Ma’aikatar Tsaro da Harkokin Cikin Gida
  7. Bashir Muhammad, mni – Ma’aikatar Tsare-tsare da Kasafin Kudi

Gwamna Sani, ya bukaci sabbi da tsoffin sakatarorin dindindin din da aka nada da su nuna bajintar su cikin himma da gaskiya da adalci.

Gwamnan ya kuma nuna matukar godiyarsa ga daukacin sakatarorin dindindin din da ke barin gado bisa ga gudunmawar da suka bayar ga ci gaban jihar Kaduna, tare da yi musu fatan samun nasara a duk ayyukansu na gaba.

Labarai Masu Nasaba

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KadunaMa'aikataSakatarorin dindindin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ra’ayin Raguwar Tattalin Arzikin Sin Ba Shi Da Tushe

Next Post

Cire Tallafin Fetur: Zulum Ya Kaddamar Da Motoci 70 Don Saukaka Zirga-zirgar Al’umma.

Related

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato
Labarai

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

46 minutes ago
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027
Labarai

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

3 hours ago
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta
Labarai

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

3 hours ago
Sabbin Ministoci
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

5 hours ago
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba
Ra'ayi Riga

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

6 hours ago
Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC
Manyan Labarai

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

8 hours ago
Next Post
Zulum

Cire Tallafin Fetur: Zulum Ya Kaddamar Da Motoci 70 Don Saukaka Zirga-zirgar Al'umma.

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

June 24, 2025
Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

June 24, 2025
Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.