• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Uba Sani Ya Nada Sabbin Manyan Sakatarori 19 Da Kara Wa’adin Wasu 7

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Kaduna Za Ta Raba Tallafi Ga Talakawa Sama Da Miliyan Ɗaya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da nadin sabbin sakatarorin dindindin guda 19 tare da tabbatar da 7 daga cikin tsoffin sakatarorin dindindin.

Sabbin Sakatarorin Dindindin da ma’aikatun da aka tura su, ga su kamar haka:

  1. Mukhtar Abdullahi – Ma’aikatar ci gaban Wasanni
  2. Dorcas Inti Benjamin Iliya – Ma’aikatar Ayyuka da ci gaban Al’umma
  3. Jummai C. Bako – Tsare-tsare karkashin ofishin Shugaban Ma’aikata
  4. Jummai A. Danazumi Esq. – Ma’aikatar Shari’a
  5. Rabiu Yunusa – Ma’aikatar Gidaje da raya birni
  6. Ibrahim Sanusi – Hukumar Ma’aikatar kananan hukumomi.
  7. Mansur Salanke Esq. – Ofishin Sakataren Gwamnati
  8. Aishatu Abubakar Sadiq – Ma’aikatar Lafiya
  9. Abdu Na Abdu Ashiru – Ma’aikatar ayyuka
  10. Shehu Usman Salihu – Hukumar Ma’aikata
  11. Habib A. Lawal – Ma’aikatar Kudi
  12. Suwaiba Shehu Ibrahim – Hukumar jin dadin Malamai
  13. Dr. Mahmud Lawal – ma’aikatar kula da kananan hukumomi
  14. Linda Asabat Yakubu – ma’aikatar muhalli da ma’adinai
  15. Ramatu MB Tukur – Hukumar kula da birnin Kaduna
  16. Mohammed Hayatuddeen – Hukumar kula da birnin Zaria
  17. Augustine Godwin Alex – Hukumar kula da birnin Kafanchan
  18. Felicia Indoka Makama – Ofishin Gwamna
  19. Al-Amin Murtala Dabo – Ofishin Gwamna

Sakatarorin dindindin guda 7 daga cikin tsoffin da aka tabbatar sun hada da:

  1. Nuhu Isiyaku Buzun – Majalisar zartaswa da Harkokin Siyasa (CPA), Ofishin Sakataren Gwamnati.
  2. Dr. Haliru Musa Soba – Ma’aikatar Ilimi
  3. Dr. Yusuf Saleh – Ma’aikatar Kasuwanci, Ƙirƙira da Fasaha
  4. Abubakar Abba Umar – Ma’aikatar Noma
  5. Nasiru A. Banki – Ofishin Ma’aikata karkashin ofishin shugaban ma’aikata
  6. Kabiru M. Mainasibi – Ma’aikatar Tsaro da Harkokin Cikin Gida
  7. Bashir Muhammad, mni – Ma’aikatar Tsare-tsare da Kasafin Kudi

Gwamna Sani, ya bukaci sabbi da tsoffin sakatarorin dindindin din da aka nada da su nuna bajintar su cikin himma da gaskiya da adalci.

Gwamnan ya kuma nuna matukar godiyarsa ga daukacin sakatarorin dindindin din da ke barin gado bisa ga gudunmawar da suka bayar ga ci gaban jihar Kaduna, tare da yi musu fatan samun nasara a duk ayyukansu na gaba.

Labarai Masu Nasaba

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KadunaMa'aikataSakatarorin dindindin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ra’ayin Raguwar Tattalin Arzikin Sin Ba Shi Da Tushe

Next Post

Cire Tallafin Fetur: Zulum Ya Kaddamar Da Motoci 70 Don Saukaka Zirga-zirgar Al’umma.

Related

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri
Labarai

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

1 hour ago
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

3 hours ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Labarai

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

4 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

5 hours ago
Likitoci
Manyan Labarai

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

6 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

10 hours ago
Next Post
Zulum

Cire Tallafin Fetur: Zulum Ya Kaddamar Da Motoci 70 Don Saukaka Zirga-zirgar Al'umma.

LABARAI MASU NASABA

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

September 14, 2025
Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

September 14, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Wani Sojan Gona Ɗauke Da Bindiga A Katsina

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

September 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

September 14, 2025
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

September 14, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

September 14, 2025
Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.