• English
  • Business News
Saturday, May 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnati Ta Gaggauta Bincike Kan Yunkurin Kaiwa Atiku Harin Ta’addanci — Frank

A Tabbatar Da Tsaro A Kusa Da Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Babban Jami’in Yakin Neman Zaben Atiku A Abuja, Danladi Zhin, Ya Rasu Yana Da Shekaru 54
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan gwagwarmayar siyasa kuma tsohon mataimakin sakataren watsa labarai na jam’iyyar APC na kasa, Kwamared Timi Frank, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta yin da bincike kan yunkurin ‘Yan Boko Haram na kaiwa dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, hari.

Frank ya kuma kirayi gwamnatin da ta tabbatar da sanya tsaro mai inganci a kusa da tsohon mataimakin shugaban kasar, ya kuma bukaci kasashen waje da su sanya idanu kan wannan lamarin.

  • Atiku Ya Soki Shirin Tinubu Na Bai Wa ‘Yan Nijeriya Tallafin ₦8000
  • Yadda Fintiri Da Atiku Suka Gudanar Da Bikin Sallah A Adamawa

Dan gwagwarmayar siyasan ya shaida cewa wasu da ake zargin mambobin kungiyar Boko Haram ne sun yi yunkurin hallaka Atiku Abubakar a gidansa da ke Yola ta jihar Adamawa a ranar Lahadi.

A sanarwar manema labarai da ya fitar a ranar Litinin a Abuja, Timi Frank, ya ce, wani da aka kama ake zargi ya tabbatar wa ‘yansanda wani yunkurin tayar da bama-bamai a babban masallacin Juma’a ta Modibbo Adama, gidan Atiku Abubakar da jami’ar American University of Nigeria, da ke cikin garin Yola.

Ya ce: “Bayanan tsaro ya zo mana da safiyar yau cewa wasu mambobin kungiyar Boko Haram su 4 da suka fito tun daga Danboa da ke jihar Borno wajajen karfe 9:45 na daren Lahadi zuwa gidan Atiku Abubakar da ke Yola domin aiwatar da shirinsu da manufarsu.

Labarai Masu Nasaba

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

Ya ce, akwai bukatar gwamnatin tarayya ta tashi tsaye wajen kaddamar da bincike tare da dakile faruwar hakan a nan gaba da samar da kariya ga Atiku Abubakar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaAtikuTimi Frank
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sharhi: Mu Rungumi Nasarar Sin Kar Mu Tsargu

Next Post

Ma’aikatar Kula Da Albarkatun Ruwa Ta Kasar Sin Ta Fara Aikin Tabbatar Da Amincin Ruwan Sha A Yankunan Karkara

Related

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu
Labarai

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

14 minutes ago
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama
Labarai

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

1 hour ago
Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

3 hours ago
Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2
Labarai

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

4 hours ago
Atiku
Labarai

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

5 hours ago
Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu
Labarai

Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

5 hours ago
Next Post
Ma’aikatar Kula Da Albarkatun Ruwa Ta Kasar Sin Ta Fara Aikin Tabbatar Da Amincin Ruwan Sha A Yankunan Karkara

Ma’aikatar Kula Da Albarkatun Ruwa Ta Kasar Sin Ta Fara Aikin Tabbatar Da Amincin Ruwan Sha A Yankunan Karkara

LABARAI MASU NASABA

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

May 10, 2025
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

May 10, 2025
Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

May 10, 2025
Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

May 10, 2025
Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

May 10, 2025
Atiku

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

May 10, 2025
Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

May 10, 2025
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

May 10, 2025
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

May 10, 2025
Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

May 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.