• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnati Za Ta Tallafa Wa Jihohin Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa Da Naira Biliyan 3 – Ministan Kudi 

by Umar Faruk, Sulaiman and El-Zaharadeen Umar
1 year ago
Gwamnati

Gwamnatin tarayya ta amince da fitar da Naira biliyan 3 domin tallafa wa jihar Kebbi da sauran jihohin da ambaliyar ruwa ta shafa ciki har da babban birnin tarayya Abuja, kamar yadda ministan kudi, Wale Edun ya sanar a Birnin Kebbi yayin wata ziyarar aiki da ya kawo ta kwana daya a jihar.

 

Edun, wanda ya duba gonakin shinkafa da ambaliyar ruwa ta shafa a Argungu, ya bayyana cewa, majalisar zartawa ta fadar shugaban kasa (NEC) ta amince da kuma mai da hankali wajen tallafa wa jihohin da ambaliyar ruwa ta shafa ciki har da babban birnin tarayya da naira biliyan uku domin dakile illolin ambaliyar ruwa da kuma bunkasa noman abinci.

  • NYSC Ta Mayar Da Sansaninta Na Bauchi Zuwa Kwalejin Kangere 
  • Masarautar Gwandu Ta Farfaɗo Da Hawan Doki Na Shekara-Shekara

Majalisar zartawa ta tarayya ta amince da fitar da kudaden don tallafa wa manoman da suka yi asarar amfanin gona a sanadin ambaliyar ruwa, inji Edun.

 

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kano Ta Kai Ƙarar Ganduje Da Wasu Kotu Kan Zargin Almundahanar N4.4bn

Dantawaye Ya Karɓi Ragamar Aiki A Matsayin Sabon Kwamishinan Ƴansandan Abuja

Ya bayyana jin dadinsa da yadda kungiyar kamfanin Shinkafar Wacot ke gudanar da ayyukanta da kuma samar da aikin yi ga matasa a jihar Kebbi, inda ya ce, ta samar da dubunnan ayyukan yi da kuma yadda za ta ciyar da daukacin al’ummar kasar nan da abincin da suka dace.

 

Mista Edun ya kara da cewa, shugaba Tinubu na son taimakawa wajen fadada masana’antar shinkafa a jihar Kebbi domin bunkasa noman abinci, rage hauhawar farashin abinci, da samar da ayyukan yi.

 

Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris ya yi kira ga Shugaba Tinubu da ya tallafa wa manoman shinkafa da ambaliyar ruwa ta shafa, inda ya bayyana cewa jihar Kebbi za ta iya ciyar da al’umma da tallafin da ya dace.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Kai Ƙarar Ganduje Da Wasu Kotu Kan Zargin Almundahanar N4.4bn

October 17, 2025
Dantawaye Ya Karɓi Ragamar Aiki A Matsayin Sabon Kwamishinan Ƴansandan Abuja
Manyan Labarai

Dantawaye Ya Karɓi Ragamar Aiki A Matsayin Sabon Kwamishinan Ƴansandan Abuja

October 17, 2025
Ƙungiyar NNYLF Ta Gargaɗi Atiku Da Sowore Kan Cinna Wutar Rikici A Nijeriya
Labarai

Ƙungiyar NNYLF Ta Gargaɗi Atiku Da Sowore Kan Cinna Wutar Rikici A Nijeriya

October 17, 2025
Next Post
Kasashen Duniya Sun Halarci Baje Kolin Mutum-mutumin Inji Na Duniya

Kasashen Duniya Sun Halarci Baje Kolin Mutum-mutumin Inji Na Duniya

LABARAI MASU NASABA

Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Gwamnatin Kano Ta Kai Ƙarar Ganduje Da Wasu Kotu Kan Zargin Almundahanar N4.4bn

October 17, 2025
Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

October 17, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Kasar Sin: Sin Za Ta Kyautata Matakan Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Kasar Sin: Sin Za Ta Kyautata Matakan Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth

October 17, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Zan Tabbatar Ana Tafiyar Da Ayyuka A Tashoshin Jiragen Ruwa A Afrika Ta Yamma —Dantsoho

October 17, 2025
Dantawaye Ya Karɓi Ragamar Aiki A Matsayin Sabon Kwamishinan Ƴansandan Abuja

Dantawaye Ya Karɓi Ragamar Aiki A Matsayin Sabon Kwamishinan Ƴansandan Abuja

October 17, 2025
peter

2027: Peter Obi Ya Shiga Rudani Kan Jam’iyyar Da Zai Tsaya Takara

October 17, 2025
Ƙungiyar NNYLF Ta Gargaɗi Atiku Da Sowore Kan Cinna Wutar Rikici A Nijeriya

Ƙungiyar NNYLF Ta Gargaɗi Atiku Da Sowore Kan Cinna Wutar Rikici A Nijeriya

October 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilin Karyewar Farashin Kayan Abinci

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilin Karyewar Farashin Kayan Abinci

October 17, 2025
Tinubu

Batun Yin Afuwa Ga ‘Yan Yankin Ogoni Huɗu

October 17, 2025
Shettima

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Kuncin Talauci – Shettima 

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.