ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Bada Tabbacin Inganta Daidaiton Jinsi Da Karfafa Mata.

by Sulaiman
2 years ago
Mata

Gwamnatin jihar Kaduna ta bada tabbacin kudirinta na inganta daidaiton jinsi da kuma tafiya da Mata a dukkan shirye-shiryenta na kawo cigaba.

Mataimakiyar gwamnan jihar, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe ce ta bayyana haka a wani taro da aka shirya kan nauyin da ya rataya akan jjinsi mabanbanta, wanda kungiyar Mata ta Majalisar Dinkin Duniya tare da hadin guiwar Bankin Raya Afirka (AfDB) da Gidauniyar Zamani suka shirya a Kaduna.

  • Dalilin Da Ya Sa Muka Dauki Matasa 7,000 Aikin ‘Yanbanga – Gwamnatin Kaduna

Dakta Balarabe ta bayyana cewa, gwamnatin Sanata Uba Sani ta yi imanin cewa, baiwa Mata dama ba wai kawai ya dace ba ne, babbar dabara ce ta habbaka tattalin arzikin jihar wanda za su iya bunkasa ci gaba, rage talauci, da inganta hadin kan al’umma.

ADVERTISEMENT

A cewar Dokta Hadiza Balarabe, Nijeriya ta zama cikakkiyar kasa, dole ne ta tafi da Mata don su ne rabin al’ummar kasar kuma a daina tauye su ta hanyar cin zarafinsu.

Ta nanata cewce, Mata suna fuskantar tauyewa a zamantakewa da ra’ayoyin al’adu da ke lalata karfin tattalin arzikinsu da jagoranci, kamar wariyar jinsi, tsangwama, da kuma son zuciya.

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Kaduna

Mataimakiyar Gwamnan, ta kara da cewa, al’amuran da suka shafi mata a koyaushe abin farin ciki ne a zuciyarta inda ta ce, “a matsayina na Mace kuma Uwa, kullum ina fuskantar wadannan kalubale. Mata ba su da cikakkiyar damar samun jarin kasuwanci, fasaha, kwarewa, da bayanai kamar yadda Maza ke samu”.

A nata jawabin, wakiliyar Majalisar Dinkin Duniya kan harkokin Mata a Nijeriya da kungiyar ECOWAS, Beatrice Eyong, ta ce kashi daya ne kacal na harkar saye da sayarwa a Nijeriya ke zuwa ga bangaren Mata ‘yan kasuwa, don haka akwai bukatar shirya taro don horaswa ta yadda za a lalubo mafita.

Kaduna

A nata jawabin, Shugabar Gidauniyar Zamani, Misis Talatu P. Zamani-Henry ta bayyana cewa, an shirya taron ne domin shawo kan kalubalen daidaiton jinsi kan samar da damar shigo da kayayyaki a jihar Kaduna da kewayenta.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Next Post
Sin

Sin Ta Sanya Wasu Kamfanonin Tsaron Amurka Biyu Takunkumi

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.