• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Jihar Katsina Ta Jaddada Kudirin Tallafa Wa ‘Yansanda

by Sagir Abubakar
3 years ago
Katsina

Gwamnatin Jihar Katsina ta sake jaddada kudurinta na tallafa wa ‘yansanda wajen tabbatar da doka da oda a lokacin da bayan gudanar da manyan zabuka masu zuwa a jihar.

Gwamna Aminu Bello Masari shi ya ba da wannan tabbacin a lokacin da amsar bakuncin sabon mataimakin babban sufeton ‘yansanda mai kula da shiyya 14 da aka tura, wanda suka kunshi jihohin Katsina da Kaduna da ya suka ziyarce shi.

  • Sojoji Sun Ceto Mutum 14 Da Aka Sace A Kaduna

Masari ya jaddada cewa gwamnatin jiha za ta yi duk abin da ya kamata domin kare al’ummarta daga duk wata barazana. Sai dai ya ce Jihar Katsina na bukatar karin jami’an ‘yansanda domin samar da tsaro yadda ya kamata. Daga nan sai ya yi wa mataimakin babban sufeton ‘yansanda fatan samun nasara wajen gudanar da sabon aikinsa.

Tun da farko, mataimakin babban sufeton ‘yansanda, Ahmed Abdurahman ya ce ya je gidan gwamnati ne musamman domin sanar da gwamnan jihar cewa an turo shi ne domin sa ido wajen gudanar da babban zaben 2023.
Abdurahman wanda aka turo daga kwalejin horas da ‘yansanda da ke Wudil a Jihar Kano, ya ce kwamishinan ‘yansanda na jiha ya yi masa bayani a kan shirye-shirye tsaro wajen tabbatar da zaman lafiya a jihar.
Ya ce haka kuma zai keyawa shiyoyin domin tabbatar da cewa an tanaji duk abin da ake bukata.

Kwamishinan ‘yansanda, CP Kolo Yusuf wanda tuni ya kama aiki da kuma fara shirye-shiryen daukar matakai na samar da tsaro.
Bayanin haka na kunshe a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar SP Gambo Isa ya fitar.

LABARAI MASU NASABA

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Sanarwa tagargadi masu karya doka da suka hada da ‘yan bindiga, ‘yan ta’adda da sauran masu aikata laifuka ko dai su bar jihar ko kuma a damke su tare da hukunta su daidai yadda doka ta tanada.

A kan haka ne, rundunar ke kira ga al’ummar jihar su ci gaba da bayar da goyon baya da hadin kai ga ‘yansanda don tabbatar da samun cikakkiyar nasarar gudanar da zabukan shekarar 2023 cikin kwanciyar hankali da lumana.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna
Labarai

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga
Labarai

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra
Labarai

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Next Post
Masana Sun Kara Fito Da Dabarun Noman Shinkafa Ta Yadda Za A Kara Samun Riba

Masana Sun Kara Fito Da Dabarun Noman Shinkafa Ta Yadda Za A Kara Samun Riba

LABARAI MASU NASABA

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

November 9, 2025
An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

November 9, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

November 9, 2025
CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

November 9, 2025
Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

November 9, 2025
Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

November 9, 2025
Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

November 9, 2025
NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.