• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kano Ta Gudanar Da Sallar Alkunut Domin Samun Nasarar Shari’ar Da Ake Yi A Kotu

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Kano Ta Gudanar Da Sallar Alkunut Domin Samun Nasarar Shari’ar Da Ake Yi A Kotu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Domin karatowar ranar da kotun sauraren korafe-korafen zabe a Kano ta kammala shirye-shiryen yanzu haka kotun ta kammala sauraren kowane bangare tsakanin jam’iyyar NNPP da Gwamna Abba Kabir Yusif ke jagoranta da kuma bangaren jam’iyyar APC mai adawa da Gwamnatin ta Kano, ta gudanar da taron Sallar Alkunut wadda aka gudanar a filin Mahaha da ke kan titin zuwa Jami’ar Bayero da ke Kano.

Gwamnan Abba Kabir Yusif tare da jagoran darikar Kwankwasiyya Rabi’u Musa Kwankwaso na cikin manyan jagororin da suka halarci sallar wadda kwankwasawa daga ko ina cikin birnin Kano suka halarci taron a ranar Asabar.

  • Juyin Mulkin Nijar Da Shirin Kai Farmakin ECOWAS Sun Saba Wa Dimokuradiyya
  • Xi Jinping: Wajibi Ne A Raya Jihar Xinjiang Yayin Da Ake Kokarin Zamanintar Da Kasa

An bayyana babban dalilin shirya wannan sallar kamar limamin da ya jagoranci sallar ya bayyana inda ya ce makasudin shirya wannan taron addu’a shi ne domin neman amincewar Allah don samun nasarar shari’ar da ake kan zaben da ya tabbatar da Abba Kabir Yusif a matsayin Gwamnan Kano.

Ya ce ya zama wajibi jama’a su tuna irin ayyukan alheri da ke cikin wannan gwamnati wanda hakan ya sa dole a dage da addu’a musaman don ganin yadda wasu makiyan ci gaban Kano ke kokarin kulla wata kiturmura domin haramtawa Kanawa ci gaba amfanar alheran wannan Gwamnati.

Da ta ke jarin haske jim kadan da kammala Sallar Alkunutun, mashawarci na musamman kan harkokin addinai na II, Gwani Musa Hamza Falaki ya bayyana cewa masoya kishin ci gaban Jihar Kano ne suka shirya wannan taron addu’ar, saboda sai ya kara tabbatarwa da Gwamna tabbacin Alarammomi na cI gaba da yi wa wannan addu’o’in samun nasarar da ake fata.

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Daga nan sai Gwani Musa Falaki ya mika godiyarsa ga wadanda suka gudanar da addu’o’in.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Juyin Mulkin Nijar Da Shirin Kai Farmakin ECOWAS Sun Saba Wa Dimokuradiyya

Next Post

Somaliya Ta Haramta TikTok Da Telegram Don Dakile Yaduwar Batsa

Related

UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

35 minutes ago
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista
Labarai

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

1 hour ago
gaza
Labarai

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

3 hours ago
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa
Labarai

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

5 hours ago
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja
Labarai

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

6 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: TangarÉ—ar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

6 hours ago
Next Post
Somaliya Ta Haramta TikTok Da Telegram Don Dakile Yaduwar Batsa

Somaliya Ta Haramta TikTok Da Telegram Don Dakile Yaduwar Batsa

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: TangarÉ—ar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.