• English
  • Business News
Monday, September 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sakkwato da Wamakko Sun Tallafa Wa Mutane 66 Da Sojoji Suka Ceto

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Sakkwato da Wamakko Sun Tallafa Wa Mutane 66 Da Sojoji Suka Ceto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Sakkwato da hadin guiwar Sanata Aliyu Wamakko, sun ba da gudunmuwar naira miliyan 16.6 ga mutane 66 da sojoji suka ceto daga hannun wadanda suka yi garkuwa da su. 

Gwamna Aliyu, da yake jawabi a wajen taron, ya bayyana nasarar ga hukumomin tsaro da ke fadi tashi tare da goyon bayan gwamnatin jiha domin kawar da ayyukan ta’addanci a fadin jihar.

  • Kasar Sin Ta Ware Yuan Miliyan 400 Don Taimakawa Wadanda Bala’in Girgizar Kasa Ta Shafa A Gansu Da Qinghai
  • Zaben Cike Gurbi: APC Za Ta Sayar Da Takardar Tsayawa Takarar Sanata Naira Miliyan 20

“Wannan muhimmiyar rana ce a matakin da muka dauka na yaki da ayyukan ta’addanci wanda babba ne a cikin ajandoji tara da muke da su na bunkasa jihar Sakkwato. Muna taya shugabannin hukumomin tsaro murnar ceto wadannan mutane daga masu garkuwa da su.” In ji shi.

Ya bayyana cewar kowane daga cikin mutanen likitoci sun yi musu gwaje-gwaje domin tabbatar da lafiyarsu, haka kowane zai samu buhun shinkafa, masara, gero da kuma naira dubu 100 daga gwamnatin jiha.

Da yake kaddamar da tallafin, Sanata Aliyu Wamakko da ke wakiltar Sakkwato ta Arewa a Majalisar Dattawa ya bayar da tallafin naira miliyan 10 ga mutanen tare da yaba wa kokarin Gwamnan da kuma taya mutanen murna kan samun ‘yanci da suka yi.

Labarai Masu Nasaba

Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba

Jami’in sojan da ya jagoranci ceto mutanen, kuma Kwamanda na runduna ta 8 da ke Sakkwato, Birgediya Janar Alex Tawasimi ya bayyana jin dadinsa kan gudunmuwar da gwamnatin jiha ke bai wa jami’in tsaro a Jihar.

Lami Tsalha da Sulaiman S/Noma a madadin wadanda aka ceto sun gode wa gwamnan da Sanata Wamakko da jami’in tsaro da suka jajirce suka ceto su a hannun wadanda suka yi garkuwa da su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Ware Yuan Miliyan 400 Don Taimakawa Wadanda Bala’in Girgizar Kasa Ta Shafa A Gansu Da Qinghai

Next Post

Sojojin Faransa Sun Kammala Ficewa Daga Nijar Gaba Daya

Related

Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC
Labarai

Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

12 minutes ago
Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba
Manyan Labarai

Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba

2 hours ago
Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinar Mata Daga Aiki
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinar Mata Daga Aiki

3 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Dagacin Ogbayo Da Jami’an Ƴan Sa-Kai 11 A Kwara
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Dagacin Ogbayo Da Jami’an Ƴan Sa-Kai 11 A Kwara

13 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 14 A Borno Da Adamawa, Sun Ƙwato Makamai
Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 14 A Borno Da Adamawa, Sun Ƙwato Makamai

15 hours ago
Bayan Taron UNGA 80, Shettima Ya Nufi Jamus Don Tattaunawa Da Bankin Deutsche
Manyan Labarai

Bayan Taron UNGA 80, Shettima Ya Nufi Jamus Don Tattaunawa Da Bankin Deutsche

17 hours ago
Next Post
Sojojin Faransa Sun Kammala Ficewa Daga Nijar Gaba Daya

Sojojin Faransa Sun Kammala Ficewa Daga Nijar Gaba Daya

LABARAI MASU NASABA

Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

September 29, 2025
Barcelona Ta ÆŠare Kan Teburin Laliga Bayan Doke Real Sociedad

Barcelona Ta ÆŠare Kan Teburin Laliga Bayan Doke Real Sociedad

September 29, 2025
Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba

Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba

September 29, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinar Mata Daga Aiki

Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinar Mata Daga Aiki

September 29, 2025
Za A Gudanar Da Bikin Ajiye Furanni Don Jinjinawa Jarumai A Ranar 30 Ga Satumba

Za A Gudanar Da Bikin Ajiye Furanni Don Jinjinawa Jarumai A Ranar 30 Ga Satumba

September 28, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Dagacin Ogbayo Da Jami’an Ƴan Sa-Kai 11 A Kwara

Ƴan Bindiga Sun Kashe Dagacin Ogbayo Da Jami’an Ƴan Sa-Kai 11 A Kwara

September 28, 2025
Ana Hasashen Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Yayin Hutun Bikin Tsakiyar Kaka Na Sin Zai Kai Biliyan 2.36

Ana Hasashen Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Yayin Hutun Bikin Tsakiyar Kaka Na Sin Zai Kai Biliyan 2.36

September 28, 2025
Firimiyar Nijeriya: Barau FC Ta Samu Nasarar Farko A Tarihinta

Firimiyar Nijeriya: Barau FC Ta Samu Nasarar Farko A Tarihinta

September 28, 2025
Kwararrun Afirka Sun Jinjinawa Hadin Gwiwar Kirkire-Kirkire Tsakanin Kasashen Nahiyar Da Sin

Kwararrun Afirka Sun Jinjinawa Hadin Gwiwar Kirkire-Kirkire Tsakanin Kasashen Nahiyar Da Sin

September 28, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 14 A Borno Da Adamawa, Sun Ƙwato Makamai

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 14 A Borno Da Adamawa, Sun Ƙwato Makamai

September 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.