• English
  • Business News
Thursday, May 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Sokoto Za Ta Sayar da Tireloli 300 Na Shinkafa A Farashi Mai Rahusa

by Sulaiman
9 months ago
in Labarai
0
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wani mataki na magance tsadar kayan abinci a jihar, gwamnatin jihar Sokoto za ta sayar da tireloli 300 na shinkafa a farashi mai rahusa ga mazauna jihar.

 

Kwamishinan kananan hukumomi da masarautu na jihar, Ibrahim Dadi Adare, a lokacin da yake zantawa da manema labarai bayan taron majalisar zartaswar jihar ya ce, taron ya amince da sayen tireloli 300 na shinkafar da za a sayar wa mazauna jihar kan rangwamen kudi kusan kashi 55 cikin 100 idan aka kwatanta da farashin kasuwa.

  • NNPP Ta Tsayar Da Naira 600,000 Kuɗin Takarar Shugaban Ƙaramar Hukuma A Kano
  • Gundogan Ya Yi Ritaya Daga Buga Wa Jamus Kwallo

“Gwamnatin jihar karkashin jagorancin Dr. Ahmed Aliyu, a wani shiri na rage radadin tsadar rayuwa, ta yanke shawarar siyo tireloli 300 na shinkafa domin siyarwa mazauna jihar kan farashi mai rangwame.

 

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

“Za a sayar da shinkafar ne ga kowace Unguwa 244 da ke fadin jihar”. In ji Adare

 

Ya ce, gwamnati ta ware fiye da Naira biliyan 14 don siyan shinkafar, tare da bayar da tabbacin cewa, za a kafa kwamitin da zai sanya ido kan aikin da kuma tabbatar da an cimma manufar shirin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kuncin rayuwaYakin ta’addanci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wannan Taro Ya Nuna Cewa Afirka Na Da Wani Sahihin Aboki

Next Post

Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Afrika Ta Kai Wani Sabon Matsayi

Related

Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

1 hour ago
Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar
Labarai

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

2 hours ago
Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 
Labarai

Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

3 hours ago
Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure
Labarai

Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

5 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 4, Sun Kwato Makamai A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 4, Sun Kwato Makamai A Taraba

8 hours ago
An Gano Cushen Biliyan 5 Cikin Kasafin Kuɗin Hukumar Alhazai Ta Ƙasa
Addini

An Gano Cushen Biliyan 5 Cikin Kasafin Kuɗin Hukumar Alhazai Ta Ƙasa

9 hours ago
Next Post
Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Afrika Ta Kai Wani Sabon Matsayi

Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Afrika Ta Kai Wani Sabon Matsayi

LABARAI MASU NASABA

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

May 8, 2025
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

May 8, 2025
Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

May 8, 2025
Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

May 8, 2025
Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

May 8, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

May 8, 2025
Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

May 8, 2025
An Fara Gabatar Da Shirin “Kalaman Magabata Dake Jan Hankalin Xi Jinping” A Rasha

An Fara Gabatar Da Shirin “Kalaman Magabata Dake Jan Hankalin Xi Jinping” A Rasha

May 8, 2025
Shugaba Xi Ya Isa Moscow Domin Fara Ziyarar Aiki A Rasha

Shugaba Xi Ya Isa Moscow Domin Fara Ziyarar Aiki A Rasha

May 8, 2025
Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.