• English
  • Business News
Saturday, July 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Mayar Da Kashin Dabbobi Zuwa Takin Zamani

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Mayar Da Kashin Dabbobi Zuwa Takin Zamani
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ta shirya tsaf, domin mayar da wasu ababen da aka fitar daga jikin dabbobin da aka yanka a mayankar kamar su kashinsu da saurasu zuwa takin zamani.

Rajistaran cibiyar kula da muhallin kiwon lafiya ta kasa (EHCN) Dakta Yakubu Baba ne ya bayyana hakan a wata hirasa da Kamfanin dillancin labarai da ke babban birnin tarayya Abuja.

  • Gwamnatin Kano Za Ta Fadada Fitar  Da Zobo Zuwa Ketare

Dakta Yakubu ya ci gaba da cewa, cibiyar za ta fito da mafita inda za a rinka yin amfani da wasu ababen da aka fitar daga jikin dabbobin da aka yanka a mayankar domin sarrafa su zuwa takin zamani, inda ya kara da cewa, ana shirin yin hakan ne domin a kara samar wa da manoman kasar nan takin zamani.

“Cibiyar za ta fito da mafita inda za a rinka yin amfani da wasu ababen da aka fitar daga jikin dabbobin da aka yanka a mayankar domin sarrafa su zuwa takin zamani, inda ya kara da cewa, ana shirin yin hakan ne domin a kara samar wa da manoman kasar da takin zamani”.

A cewar Dakta Yakubu, cibiyar za ta tabbatar da an yi amfani da abababen da ake fitar wa daga jikin dabbobin da aka yanka domin ganin ba a zubar da su, inda za a mayar da su zuwa takin zamani domin amfanin manoman da ke a kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

Dakta Yakubu ya kara da cewa, idan an sarrafa ababen da aka fitar da su daga jikin dabbobin da aka yanka aka kuma sarrafa zuwa takin na zamani, za a rinka sayar wa da manoman ne.

“Idan an sarrafa abubuwan da aka fitar da su daga jikin dabbobin da aka yanka aka kuma sarrafa zuwa takin na zamani, za a rinka sayar wa da manoman ne cikin sauki, saboda haka manoman za su samu damar mallakar takin da za su yi amfani da shi, cikin sauki da kuma araha wamda kuma hakan zai taimaka wajem kara fadada noman da wadata kasa da abinci”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Zan Kai ‘Ya’yana Karatu Waje Ba Idan Na Zama Gwamnan Kano – Abba Gida-Gida

Next Post

Jami’an Diflomasiyyar Kasashen Waje Dake Sin Sun Yaba Da Matakan Yaki Da COVID-19 Da Kasar Ta Aiwatar

Related

An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

39 minutes ago
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

1 hour ago
Abin Da Ya Sa ‘Yan Nijeriya Ba Su Mori Dimokuradiyya Ba Har Yanzu –Jega
Labarai

Shirin Tinubu Kan Kiwon Dabbobi Zai Samar Da Ayyukan Yi Miliyan 5 Ga Matasa – Jega

4 hours ago
‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote
Labarai

‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote

5 hours ago
Ku Zama Cikin Shirin Samun Sauyin Yanayi – NiMet
Labarai

Ku Zama Cikin Shirin Samun Sauyin Yanayi – NiMet

13 hours ago
Kayayyakin Sin Na Kara Samun Karbuwa A Kasuwar Duniya
Ra'ayi Riga

Kayayyakin Sin Na Kara Samun Karbuwa A Kasuwar Duniya

17 hours ago
Next Post
Jami’an Diflomasiyyar Kasashen Waje Dake Sin Sun Yaba Da Matakan Yaki Da COVID-19 Da Kasar Ta Aiwatar

Jami’an Diflomasiyyar Kasashen Waje Dake Sin Sun Yaba Da Matakan Yaki Da COVID-19 Da Kasar Ta Aiwatar

LABARAI MASU NASABA

An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

July 5, 2025
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

July 5, 2025
Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

July 5, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

July 5, 2025
Abin Da Ya Sa ‘Yan Nijeriya Ba Su Mori Dimokuradiyya Ba Har Yanzu –Jega

Shirin Tinubu Kan Kiwon Dabbobi Zai Samar Da Ayyukan Yi Miliyan 5 Ga Matasa – Jega

July 5, 2025
Ana Tuhumar Tsohon Ɗan Wasan Arsenal Thomas Partey Da Laifin Fyaɗe A Ƙasar Ingila

Ana Tuhumar Tsohon Ɗan Wasan Arsenal Thomas Partey Da Laifin Fyaɗe A Ƙasar Ingila

July 5, 2025
‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote

‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote

July 5, 2025
In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba

In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba

July 4, 2025
Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana

Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana

July 4, 2025
Ku Zama Cikin Shirin Samun Sauyin Yanayi – NiMet

Ku Zama Cikin Shirin Samun Sauyin Yanayi – NiMet

July 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.