• English
  • Business News
Sunday, September 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Mayar Da Kashin Dabbobi Zuwa Takin Zamani

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Mayar Da Kashin Dabbobi Zuwa Takin Zamani
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ta shirya tsaf, domin mayar da wasu ababen da aka fitar daga jikin dabbobin da aka yanka a mayankar kamar su kashinsu da saurasu zuwa takin zamani.

Rajistaran cibiyar kula da muhallin kiwon lafiya ta kasa (EHCN) Dakta Yakubu Baba ne ya bayyana hakan a wata hirasa da Kamfanin dillancin labarai da ke babban birnin tarayya Abuja.

  • Gwamnatin Kano Za Ta Fadada Fitar  Da Zobo Zuwa Ketare

Dakta Yakubu ya ci gaba da cewa, cibiyar za ta fito da mafita inda za a rinka yin amfani da wasu ababen da aka fitar daga jikin dabbobin da aka yanka a mayankar domin sarrafa su zuwa takin zamani, inda ya kara da cewa, ana shirin yin hakan ne domin a kara samar wa da manoman kasar nan takin zamani.

“Cibiyar za ta fito da mafita inda za a rinka yin amfani da wasu ababen da aka fitar daga jikin dabbobin da aka yanka a mayankar domin sarrafa su zuwa takin zamani, inda ya kara da cewa, ana shirin yin hakan ne domin a kara samar wa da manoman kasar da takin zamani”.

A cewar Dakta Yakubu, cibiyar za ta tabbatar da an yi amfani da abababen da ake fitar wa daga jikin dabbobin da aka yanka domin ganin ba a zubar da su, inda za a mayar da su zuwa takin zamani domin amfanin manoman da ke a kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

SERAP, Amnesty Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Ƙarar Da Ya Shigar Kan Sowore, X Da Facebook

Komai Nisan Dare Gari Zai Waye

Dakta Yakubu ya kara da cewa, idan an sarrafa ababen da aka fitar da su daga jikin dabbobin da aka yanka aka kuma sarrafa zuwa takin na zamani, za a rinka sayar wa da manoman ne.

“Idan an sarrafa abubuwan da aka fitar da su daga jikin dabbobin da aka yanka aka kuma sarrafa zuwa takin na zamani, za a rinka sayar wa da manoman ne cikin sauki, saboda haka manoman za su samu damar mallakar takin da za su yi amfani da shi, cikin sauki da kuma araha wamda kuma hakan zai taimaka wajem kara fadada noman da wadata kasa da abinci”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Zan Kai ‘Ya’yana Karatu Waje Ba Idan Na Zama Gwamnan Kano – Abba Gida-Gida

Next Post

Jami’an Diflomasiyyar Kasashen Waje Dake Sin Sun Yaba Da Matakan Yaki Da COVID-19 Da Kasar Ta Aiwatar

Related

SERAP, Amnesty Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Ƙarar Da Ya Shigar Kan Sowore, X Da Facebook
Manyan Labarai

SERAP, Amnesty Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Ƙarar Da Ya Shigar Kan Sowore, X Da Facebook

17 minutes ago
Komai Nisan Dare Gari Zai Waye
Ra'ayi Riga

Komai Nisan Dare Gari Zai Waye

41 minutes ago
Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 
Wasanni

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

3 hours ago
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku
Labarai

2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya

4 hours ago
Tarayya
Labarai

An Cafke Wani Magidanci Da Lafin Sojan Gona A Katsina

4 hours ago
Tarayya
Manyan Labarai

Wata Mahanga Ta Daban Ta Kallon Ayyukan Ta’addanci

5 hours ago
Next Post
Jami’an Diflomasiyyar Kasashen Waje Dake Sin Sun Yaba Da Matakan Yaki Da COVID-19 Da Kasar Ta Aiwatar

Jami’an Diflomasiyyar Kasashen Waje Dake Sin Sun Yaba Da Matakan Yaki Da COVID-19 Da Kasar Ta Aiwatar

LABARAI MASU NASABA

SERAP, Amnesty Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Ƙarar Da Ya Shigar Kan Sowore, X Da Facebook

SERAP, Amnesty Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Ƙarar Da Ya Shigar Kan Sowore, X Da Facebook

September 21, 2025
Komai Nisan Dare Gari Zai Waye

Komai Nisan Dare Gari Zai Waye

September 21, 2025
Tarayya

Babu Wanda Ya Jawo Ra’ayina  Zuwa Masana’antar Kannywood —Umar Hassan (2)

September 21, 2025
Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan Arsenal Da Manchester City 

September 21, 2025
Ko Ka San Dalilin Da Zai Bai Wa Nijeriya Damar Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya?

Ko Ka San Dalilin Da Zai Bai Wa Nijeriya Damar Zuwa Gasar Cin Kofin Duniya?

September 21, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

2027: ‘Ku Yi Zaɓe Bisa Ga Ra’ayin Kanku, Ba Lura Da Ƙabila Ko Yanki Ba’, – Atiku Ga ‘Yan Nijeriya

September 21, 2025
Tarayya

An Cafke Wani Magidanci Da Lafin Sojan Gona A Katsina

September 21, 2025
Tarayya

Wata Mahanga Ta Daban Ta Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 21, 2025
Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

Gwamna Lawal Ya Raba Kayan Karatu 408,137 Ga Makarantun Gwamnatin Zamfara

September 21, 2025
Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

September 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.