• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Zamfara Ta Ware Biliyan 1.3 Don Zamanantar Da Kafafen Yaɗa Labaran Jihar

by Muhammad
2 years ago
Zamfara

Gwamnatin Zamfara ta ware Naira biliyan 1.3 a cikin kasafin kudin shekarar 2024 don inganta gidajen Rediyo da Talabijin da Kamfanin Jarida na Legacy mallakar gwamnati.

Kwamishinan yada labarai da al’adu na jihar, Mannir Haidara, ne ya bayyana hakan a Gusau ranar Litinin bayan kare kasafin kudin ma’aikatar a gaban kwamitin kudi da kasafi na majalisar dokokin jihar Zamfara.

  • Gwamnan Zamfara Ya Gabatar Da Kasafin N432.5b Shekarar 2024
  • ‘Yan Majalisar Dokokin Zamfara Sun Kori Kwamishinan Kasafin Kudi Daga Zauren Majalisar

LEADERSHIP HAUSA, ta ruwaito cewa a ranar Alhamis ne Gwamna Dauda Lawal ya gabatar da kudirin kasafin kudin shekarar 2024 na Naira biliyan 423.5 ga majalisar don neman amincewa da shi.

Haidar ya ci gaba da cewa, za a aiwatar da ayyukan inganta kafafen yada labaran jihar a karkashin manufar Gwamna Dauda Lawal na farfado da harkar yada labarai a jihar.

“Kamar yadda muka sani, ma’aikatar yada labarai ce ke da alhakin kula da kafafen yada labarai a jihar, mun bullo da ayyuka daban-daban don inganta masana’antar watsa labarai ta jiha bisa kyawawan manufofi da shirye-shiryen gwamnatin Gwamna Lawal,” in ji shi.

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Haidar ya ci gaba da cewa, sauran hukumomin da za su ci gajiyar wannan aikin na zamani (Digital) sun hada da Hukumar Tace Fina-finai ta Zamfara da Hukumar Bunkasa Fasahar Sadarwa ta Zamfara (ZITDA).

“Gwamnatin jihar za ta aiwatar da gyaran gaba daya tare da samar da kayan aiki na zamani ga gidajen rediyon Zamfara AM da Gidan Rediyon FM na Gold City da Kamfanin Jarida na Legacy na Jihar da kuma Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai
Labarai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 
Manyan Labarai

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Next Post
Kirismeti: Kukah Ya Bukaci Tinubu Ya Kawo Karshen Kisan Al’umma

Kirismeti: Kukah Ya Bukaci Tinubu Ya Kawo Karshen Kisan Al'umma

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

October 30, 2025
Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.