• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnoni 13 Na Fuskantar Rashin Tabbas A Kotun Ƙoli

by Muhammad
2 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Gwamnoni 13 Na Fuskantar Rashin Tabbas A Kotun Ƙoli
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla gwamnonin Nijeriya 13 ne ke jiran sauraron sakamakon karshe game da shari’o’in da suka biyo bayan zabukan da aka gudanar a jihohin kasar saboda makomar gwamnonin 13 ya ta’allaka ne kan sakamakon karar da suka shigar ko ake kalubalantar nasararsu a kotun koli.

Jihohin da abin ya shafa da kotun daukaka kara ke kalubalantar hukuncin da ‘yan takarar jam’iyyun adawa a zaben gwamna da aka yi ranar 18 ga watan Maris sun hada da Jihar Kano da Plateau da Abia da Delta da Cross River da Rivers da Lagos da Sokoto da Nasarawa da Benue da Akwa Ibom da Taraba da kuma Jihar Bauchi.

  • Kotu Ta Kori Karar Abba K. Yusuf Ta Tabbatar Da Hukuncin Kotun Zabe Da Ya Tabbatar Da Gawuna
  • DA DUMI-DUMI: Kotu Ta Kori Gwamna Abba Gida-Gida Ta Tabbatar Da Nasarar Gawuna

Tawagar lauyoyin da ke kare wasu daga cikin bangarorin da abin ya shafa a jihohin sun shigar da kara gaban kotu a hukumance kamar yadda a ranar Juma’ar da ta gabata, yayin da wasu suka sha alwashin garzayawa kotun koli da ake sa ran za su gabatar a cikin makon nan don shigar da kara kotun.

Ana kuma sa ran babban Alkalin Alkalan Nijeriya, Mai Shari’a Olukayode Ariwoola, zai ja kunnen alkalai don su fara sauraron kararrakin nan ba da dadewa ba.

Wannan shi ne mataki na karshe na kararrakin kujerun gwamnoni a jihohin da aka gudanar da zabe ranar 18 ga watan Maris.

Labarai Masu Nasaba

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

Ma’ana, duk gwamnan da ya rasa shari’ar a kotun koli, ya bar ofishinsa kenan.

Wannan ya sha bamban da sakamakon da aka samu kan takaddamar zabe a kananan kotuna na kotun sauraren kararrakin zabe da kuma kotun daukaka kara da ta bai wa gwamnoni damar ci gaba da rike mukamansu ba tare da la’akari da ko sun ci ko sun fadi ba.

Matakin da kotun koli ta yanke kan kararrakin da suka taso daga hukuncin da kananan kotuna suka yanke kan zaben gwamnoni a kasar shi ne zai zama na karshe.

A tsakanin shekarar 1999 zuwa 2019, gwamnonin da ba su gaza takwas ba ne, wadanda aka kalubalanci zabensu a kotun koli, aka kuma tsige su daga mukamansu na gwamnoni.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ElectionGwamnoniKotun KoliNigeriaNijeriyaShari'aSupreme Court
ShareTweetSendShare
Previous Post

Adadin Masu Kamuwa Da Cutar Numfashi Ya Ragu A Sin

Next Post

Sin Ta Zartas Da Dokar Sanya Ido Da Jagorancin Cibiyoyin Hada-hadar Biyan Kudade Da Ba Na Banki Ba

Related

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

3 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

5 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

7 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

8 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

9 hours ago
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu
Manyan Labarai

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

14 hours ago
Next Post
Sin Ta Zartas Da Dokar Sanya Ido Da Jagorancin Cibiyoyin Hada-hadar Biyan Kudade Da Ba Na Banki Ba

Sin Ta Zartas Da Dokar Sanya Ido Da Jagorancin Cibiyoyin Hada-hadar Biyan Kudade Da Ba Na Banki Ba

LABARAI MASU NASABA

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.