• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin

by Bello Hamza
2 years ago
Arewa

Gwamnoni 19 na Arewacin Nijeriya a karkashin kungiyar gwamnonin arewa sun bayyana aniyarsu ta tabbatar da dunkulewar yankin domin cin cikakkiyar gajiyar albarkatun kasa da na al’umma da Allah ya shinfida a yankin.

A kan haka suka dawo da taken shugabanin yankin na farko suke yi ma yankin na “Kasa Daya Makoma Daya”. Hadin kai da aiki tare da zai taimaka wajen fuskantar dukkan kalubalen da yankin ke fuskanta. Gwamnonin sun kuma nemi a hada kai a fuskanci matsalar tsaron da ta addabi yankin.

Kiran Minista Ga VON: Ku Yaɗa Kyawawan Labarun Nijeriya Ga Duniya 

Gwamnati Ta Shirya Fatattakar ‘Yan Bindiga A Duk Inda Suke – Ministan Tsaro

Shugaban kungiyar gwamnonin arewa kuma Gamnan Jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana haka a taron da kungiyar ta gudanar a Kaduna a makon jiya.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

“Tabbatar da hadin kai shi ne mabudin ci gaban yankin Arewacin Nijeriya, za mu dawo da akidar Arewa Daya Makoma Daya kamar yadda iyayenmu suka shimfida don samar da cikakkiyar hadin kai da soyayyar juna ba tare nuna banbancin siyasa, kabilanci ko addini ba” in ji shi.

Shugaban kungiyar gwamnonin ya kuma yi kira ga ‘yan siyasa, sarakunan gargajiya, malaman addini da dukkan masu ruwa da tsaki su rungumi juna da nufin samar da ci gaban da ake bukata a sassa daban-daban na tattalin arzikin yankin.

Ya kuma ce, “A mastayimu na gwamnaonin yankin arewa 19 muna yaba wa yukurin gwamnatin tarayya na kokarin kawo karshen matsalar tsaron da ta addabi yankin musamman ayyukan masu garkuwa da mutane, da ayyukan ‘yan bindiga a sassan yankin”.

“Tsaro da ci gaban al’umma abu ne da suke tafiya tare in har babu tsaro to lalai babu ci gaba don masu zuba jari ba za su shigo ba har a samu ayyukan yi ga matasanmu.”

Ya kuma ce, ba za a samu damar gudanar da ayyukan hanyoyi da gadoji ba da sauran ayyukan raya kasa ba har sai an samu tsaro da zaman lafiya, da wannan ne manoman mu za su saki jiki su noma abincin da za a ciyar da Nijeriya.

A nasa jawabin, Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani ya lura da cewa, matsalar tsaro ta dade tana ci wa yankin arewa tuwo a kwarya, a kan haka ya nemi shugabanin yankin su hada kai tare da fito da dabaru iri daya wajen tunkarar matsalar tsaro bai-daya a yankin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano
Manyan Labarai

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

November 2, 2025
Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima
Manyan Labarai

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Next Post
Wasanni Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Ci Gaban Matasa — Gidauniyar Bukola Saraki 

Wasanni Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Ci Gaban Matasa — Gidauniyar Bukola Saraki 

LABARAI MASU NASABA

Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

November 2, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.