• English
  • Business News
Friday, July 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Jalof Din Shinkafa Da Alayyahu

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
in Girke-Girke
0
Hadin Jalof Din Shinkafa Da Alayyahu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikumu. Barkammu da sake haduwa a cikin shirin namu mai albarka na girki adon mata.

Hadin jalof din shinkafa tare da alaiyyahu: Abubuwan da uwargida zata tanada:
Shinkafa, Nama, Kayan miya (Tattasai, Tomatur, Attaruhu), kayan dandano Magi, Gishiri kuri, Albasa, Alayyahu.

  • Hadin Nama Da Shinkafa Cikin Kwai

Yadda ake hada jalof din shikafa dafarko za ki dora tafasar nama, cikin tafasar za kisa gishi, da albasa da dan kuri da tayim saboda ya jire karni da Magi kadan kamar biyu haka saboda zakin naman ya fita idan murhunki biyu ne saiki dora tafasar shinkafa a dayan idan kuma daya ne sai ki jira sai naman yayi ki dora tafasar shinkafar, za ki dora ruwa da farko bayan ki dora zaki iya bari saiyayi zafi ko ya tafasa sannan kizuba shinkafar za ki iya daga kin dora ruwan ki zuba shinkafar duk dayane, bayan kinzuba shinkafar sai ki barta tafasa kadan haka yadda de ba ta dafe ba sannan sai ki wanketa ki zubata a matsami ta tsane ruwa sannan sai ki duba naman idan ya tafasa daidai yadda kikeso wasu sunaso ya dahu wasu kuma ba sa so ya dahu so sai sannan ki kwasheshi a ruwan kizubashi a matsami dan ya tsane ruwan sannan ki dora manki na suyar naman wanda dashi zakiyi amfani wajan hada jalof din idan man yayi zafi sai ki dan samasa albasa kadan haka saboda yayi kamshi sannan kizuba naman cikin man ki soyashi bayan yasoyu sai ki kwasheshi a cikin matsami, sannan ki wanke Tattasai da Tomatur da Attaruhu idan kinason yaji kenan idan kuma ba kya son yaji ba sai kinsa attaruhu ba ki yi blending dinsu ko kuma ki jajjaga a turmi bayan ya jajjagu sai ki zuba wannan kayan miyan a tukunya ya dan tafas sannan ki soya shi sama sama tare da man da kika soya naman sai ki dakko shinkafar da kika dafa.

Ssai kisa mata magi dai dai yadda zai isa kisa gishiri da kuri ki yanka albasa duk a cikin shinkafar sai ki juyata ki yi ta juyata harsai kayan da kika zuba ya hade da ita kume yaji a cikin ta, sai ki zubata cikin tukunyar da kika soya kayan miyan itama kidan soyata sama sama sai ki zuba mata ruwan naman da kika tafasa idan ya isa to idan kuma bai isa ba sai ki dan kara mata da farin ruwa dai dai yadda zai dafa ta sai ki rufeta ki barta ta dahu, kafin ta dahu sai ki yanka alayyahu kiwankishi, lokacin da zakisa alayyahun sai ruwan ya rage kadan ya tsutse a cikin shinkafar sai ki zuba alayyahun a saman shinkafar ki barnada shi haka ki rufe zai dahu sai bayan ya dahu sai ki jujjuya saboda alaiyyahun ya shiga ko ina a cikin shinkafar sai ki kwasheta.

Shikenan kingama jalof din shikafa wadda ake samata alayyahu mai gida da uwargida aci dadi lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Sudan: Gwamnati Ta Nemi Daliban Nijeriya Su Zauna A Gida Kafin A Zo A Kwashe Su

Next Post

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 63, Sun Ceto Mutum 150 Da Aka Sace

Related

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

2 weeks ago
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)
Girke-Girke

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

3 weeks ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

1 month ago
Yadda Za Ki Hada Funkasonki
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

2 months ago
Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

2 months ago
Yadda Ake Hada Danderun Kaza
Girke-Girke

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

2 months ago
Next Post
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’addan Boko Haram 35, Sun Tarwatsa Sansanoni 12 A Dajin Sambisa

Sojoji Sun Kashe 'Yan Ta'adda 63, Sun Ceto Mutum 150 Da Aka Sace

LABARAI MASU NASABA

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tura Dakarunta YaÆ™i Da ‘Yan Bindiga A Yankin Olle-Bunu Na Jihar Kogi

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tura Dakarunta YaÆ™i Da ‘Yan Bindiga A Yankin Olle-Bunu Na Jihar Kogi

July 25, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Hukumar ‘Yansanda Ta Yi Wa Wasu Manyan Jami’anta Karin Girma

July 25, 2025
Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

July 25, 2025
Wutar lantarki

Arewa Maso Gabas Ce Za Ta Biya Kudin Wuta Mafi Tsada A Sabon Tsarin Lantarki

July 25, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Ta’aziyyar Sarkin Katsinan Gusau

Gwamna Lawal Ya Yi Ta’aziyyar Sarkin Katsinan Gusau

July 25, 2025
Manzon Allah

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447: Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (4)

July 25, 2025
‘Yan Nijeriya Miliyan 40 Ke Fuskantar Barazanar Kwararowar Hamada – Ministan Muhalli

‘Yan Nijeriya Miliyan 40 Ke Fuskantar Barazanar Kwararowar Hamada – Ministan Muhalli

July 25, 2025
Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

Matsalar Tsaro: Sarakuna Sun Bukaci Gwamnati Ta Canza Salo

July 25, 2025
Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU

July 24, 2025
Buƙatar Rijistar Sabbin Jam’iyyu Ta Kai 144 — INEC

Buƙatar Rijistar Sabbin Jam’iyyu Ta Kai 144 — INEC

July 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.