• Leadership Hausa
Saturday, December 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajji 2022: Maniyyaciya ‘Yar Nijeriya Ta Rasu A Saudiyya

by Sulaiman
1 year ago
in Labarai
0
Hajji 2022: Maniyyaciya ‘Yar Nijeriya Ta Rasu A  Saudiyya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata Maniyyaciya ‘Yar Nijeriya mai suna Hajiya Aisha Ahmad ta rasu a yau Laraba sakamakon rashin lafiya a kasar Saudiyya.

Aisha Ahmad daga karamar hukumar Keffi a jihar Nasarawa take, ta rasu ne bayan ta yi fama da gajeruwar rashin lafiya kamar yadda Alhaji Idris Al-makura, babban sakataren hukumar jin dadin alhazai ta jihar Nasarawa ya bayyana.

  • Hajjin Bana: Sawun Farko Na Maniyata Aikin Hajji 430 Sun Ta Shi Daga Kebbi

Al-Makura ya shaidawa Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya NAN a ranar Laraba a birnin Makkah na kasar Saudiyya cewa marigayiyar ba ta da wata takardar shaidar rashin lafiya kafin tashinta daga Nijeriya zuwa Kasa Mai Tsarki.

“Marigayiyar ta fara rashin lafiya ne kwana biyu da suka gabata a Madina.

“An fara kai ta Asibitin Hukumar Alhazai ta kasa da ke Makkah, sannan daga nan aka kai ta Asibitin Sarki Abdulaziz inda Allah ya karbi rayuwarta a can. An sanar da danginta kan rasuwarta yadda ya kamata.” Inji Al-makura

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Uba Sani Ya Kafa Kwamitin Binciken Matsalolin Aiki Hajji

Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya

 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gaskiyar Abun Dake Bayan Bala’in Rasuwar Bakin Haure A Wata Babbar Mota Dake Amurka

Next Post

Yankin Hong Kong Ya Kiyaye Matsayinsa Na Cibiyar Hada-hadar Kudi Ta Duniya

Related

Gwamna Uba Sani Ya Kafa Kwamitin Binciken Matsalolin Aiki Hajji
Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Kafa Kwamitin Binciken Matsalolin Aiki Hajji

9 hours ago
Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya
Manyan Labarai

Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya

9 hours ago
Majalisa Na Fuskantar Kalubalen Amincewa Da Kasafin Naira Tiriliyan 27.5 Na 2024
Labarai

Majalisa Na Fuskantar Kalubalen Amincewa Da Kasafin Naira Tiriliyan 27.5 Na 2024

10 hours ago
Gwamnan Sakkwato Ya Gabatar Da Kasafin Kudin 2024 Na Biliyan 270
Labarai

Gwamnan Sakkwato Ya Gabatar Da Kasafin Kudin 2024 Na Biliyan 270

11 hours ago
‘Yan Nijeriya Miliyan 1.8 Ke Dauke Da Cutar Kanjamau – Hukumar NACA
Labarai

‘Yan Nijeriya Miliyan 1.8 Ke Dauke Da Cutar Kanjamau – Hukumar NACA

11 hours ago
CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024
Manyan Labarai

CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024

11 hours ago
Next Post
Yankin Hong Kong Ya Kiyaye Matsayinsa Na Cibiyar Hada-hadar Kudi Ta Duniya

Yankin Hong Kong Ya Kiyaye Matsayinsa Na Cibiyar Hada-hadar Kudi Ta Duniya

LABARAI MASU NASABA

Ba Zan Yi Katsalandan A Gwamnatin Ododo Ba – Yahaya Bello

Ba Zan Yi Katsalandan A Gwamnatin Ododo Ba – Yahaya Bello

December 1, 2023
Gwamna Uba Sani Ya Kafa Kwamitin Binciken Matsalolin Aiki Hajji

Gwamna Uba Sani Ya Kafa Kwamitin Binciken Matsalolin Aiki Hajji

December 1, 2023
Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya

Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti Ɗaya – Majalisar Ɗinkin Duniya

December 1, 2023
Sama Da Kamfanoni 5,600 Ne Suka Shiga Baje Kolin Sassan Motoci Na Shanghai

Sama Da Kamfanoni 5,600 Ne Suka Shiga Baje Kolin Sassan Motoci Na Shanghai

December 1, 2023
Majalisa Na Fuskantar Kalubalen Amincewa Da Kasafin Naira Tiriliyan 27.5 Na 2024

Majalisa Na Fuskantar Kalubalen Amincewa Da Kasafin Naira Tiriliyan 27.5 Na 2024

December 1, 2023
Tasirin Cutar HIV A Sin Ya Yi Matukar Raguwa

Tasirin Cutar HIV A Sin Ya Yi Matukar Raguwa

December 1, 2023
Gwamnan Sakkwato Ya Gabatar Da Kasafin Kudin 2024 Na Biliyan 270

Gwamnan Sakkwato Ya Gabatar Da Kasafin Kudin 2024 Na Biliyan 270

December 1, 2023
‘Yan Nijeriya Miliyan 1.8 Ke Dauke Da Cutar Kanjamau – Hukumar NACA

‘Yan Nijeriya Miliyan 1.8 Ke Dauke Da Cutar Kanjamau – Hukumar NACA

December 1, 2023
CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024

CBN Zai Haramta Harkokin Kudi A Asusun Bankin Da Babu BVN Da NIN A 2024

December 1, 2023
Wakilin Sin Ya Yi Tir Da Matakan Matsin Lamba Da Nufin Dakile Tsarin Jagoranci Da Ci Gaban Duniya

Wakilin Sin Ya Yi Tir Da Matakan Matsin Lamba Da Nufin Dakile Tsarin Jagoranci Da Ci Gaban Duniya

December 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.