• English
  • Business News
Saturday, May 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Halin Rigakafin Annoba A Amurka Yana Da Ban Tsoro, Ta Yaya Za Ta Nuna Yatsa Ga Saura?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Halin Rigakafin Annoba A Amurka Yana Da Ban Tsoro, Ta Yaya Za Ta Nuna Yatsa Ga Saura?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bisa kididdigar da Cibiyar Kula da Cututtuka ta Amurka ta fitar, kasar Amurka ta fuskanci bala’in annobar COVID-19 har sau biyar a cikin shekaru uku da suka gabata. Kuma a duk lokacin da adadin masu kamuwa da cutar ya kai matsayin koli, ana samun rahotanni masu yawa, game da yadda ake samun kusan rugujewar tsarin aikin likitancin kasar.

Sakamakon sakaci da aiki da gwamnatin Amurka ke yi, kusan dukkanin nau’ikan cutar COVID-19 sun taba yaduwa a kasar, wanda hakan ya haddasa harbuwar mutane sama da miliyan 100 a kasar, kana sama da mutane miliyan 1.08 sun mutu, baya ga yara 250,000 da suka zama marayu saboda kisan da annobar ta yi, inda matsanancin halin da kasar ke ciki ya sanya ta kan gaba a fannin fama da cutar a duniya.

  • Sin Ta Inganta Inshorar Likitanci Don Saukaka Kudaden Da Masu Fama Da Cutar COVID-19 Ke Kashewa

Wasu manazarta sun yi nuni da cewa, ainihin abin da ya haifar da yanayin da ake ciki shi ne, yadda gwamnatin Amurka ba ta taba sadaukar da karfinta ga aikin magance hakikanin matsalolin da take da fuskanta ba, maimakon hakan tana ta siyasantar da batun annobar.

Sabanin haka, kasar Sin ta aiwatar da matakai daban daban a cikin shekarun ukun da suka gabata, inda ta aiwatar da tsauraran manufofin rigakafi, da shawo kan cutar a lokacin da ake shan fama da ita, ta jure jarrabawar yaduwar annobar har sau biyar, kana da rage yawan wadanda suka nuna alamu masu tsanani ko kuma mace-mace a sakamakon cutar. Har ila yau, ta samu lokaci mai muhimmanci na nazarin magunguna, da alluran rigakafin cutar.

Kamar sauran kasashe, kasar Sin ma na bukatar wani lokaci na daidaitawa, wajen kyautata manufofin rigakafin cutar. Musamman yadda kasar Sin ke da yawan al’umma da yawan tsofaffi, don haka babu makawa, kasar na fuskantar wasu matsaloli, ciki har da karuwar adadin masu kamuwa da cutar, da masu bukatar magani. Amma duk da haka, gwamnatin kasar Sin ba ta taba yin kasa a gwiwa ba, wajen sanya himmar warware matsalolin ta. Bugu da kari, a cewar mai tsara shirye-shiryen documentary dan kasar Burtaniya Malcolm Clarke, wanda ya taba zama a kasar Sin tsawon shekaru uku da suka gabata, “Na kasance mai cin gajiyar kokarin da Sin ke yi na kare rayuka da lafiyar jama’a.”

Labarai Masu Nasaba

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

Daga yau 8 ga watan Janairu na shekarar bana, kasar Sin ta sassauta matakanta na yaki da cutar COVID-19 daga rukunin A zuwa rukunin B, don haka ta daina daukar matakan binciken cutar ba kan matafiya da kayayyaki dake shigowa daga ketare. Wannan shi ne kokarin da kasar Sin ta yi na baya-bayan nan, don inganta manufofin kandagarkin annobar bisa lokaci da yanayin da ake ciki, wanda hakan sauke nauyin al’ummar kasar ne, kuma yana taimakawa wajen farfado da tattalin arzikin duniya. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

NDLEA Ta Yi Nasarar Kama Ƙwayoyi Da Tabar Wiwi Masu Yawan Gaske A Jihohi 4 A Nijeriya

Next Post

Ba Zan Kai ‘Ya’yana Karatu Waje Ba Idan Na Zama Gwamnan Kano – Abba Gida-Gida

Related

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo
Daga Birnin Sin

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

2 hours ago
Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi
Daga Birnin Sin

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

3 hours ago
Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani
Daga Birnin Sin

Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

4 hours ago
Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha
Daga Birnin Sin

Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

5 hours ago
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

12 hours ago
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

14 hours ago
Next Post
Abba Gida-Gida Ya Maka Shugaban APC Na Kano A Kotu Kan Kalaman Tunzura Mutane

Ba Zan Kai 'Ya'yana Karatu Waje Ba Idan Na Zama Gwamnan Kano - Abba Gida-Gida

LABARAI MASU NASABA

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

May 9, 2025
Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

May 9, 2025
Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

May 9, 2025
Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

May 9, 2025
Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.