ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hamshakin Dillalin Kwayoyi Ya Shiga Hannu A Jigawa

by Sabo Ahmad
3 years ago
Kwayoyi

Rundunar ‘yansandan jihar Jigawa ta kama wani mutum mai kimanin shekara 33 mai suna Mahdi Salisu a karamar hukumar Taura, wanda aka zarginsa da laifin zama hamshakin dilan miyagun kwayoyi.

Labarin kamun ya bayyana ne a wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansanda na jihar Jigawa DSP Lawan Shiisu Adam ya bayar ga manema labarai babban birnin jihar da ke Dutse.
Dubun Mahadi Salisu, ta cika ne, lokacin da, lokacin da ‘yansanda suka yi dirar mikiya a kan guraren za suke zargin ana aikata laifuka.

  • Harin Kuje: NDLEA Ta Cafke Dan Ta’addan Da Ake Nema Ruwa A Jallo A Abuja

Majiyarmu ta shaida mana cewa, kwamishinan ‘yansandan jihar ya umarci dukkan dukkan DPO din da ke dinga kai farmaki maboyar masu laifi sau biyu a kowane mako.

ADVERTISEMENT

Ya ce, “kai wa yi wa dillalyn kwayoyin mai suna Mahdi Salisu a Bakin Kasuwa, ya biyo bayan wani rahoton sirri ne da jami’an ‘yansandan suka samu daga garin Taura, na cewa, an ga wanda ake zargin da kullin tabar wiwi guda dari da biyu da kuma tabar wiwi kunshe a cikin wata bakar leda, wadanda kuma suka nuna a matsayin shaida.

Shiisu ya ci gaba da cewa, binciken wanda ake zargin, ya haifar da kama wadansu mutane wadanda su ma ake zarginsu da hada baki wajen aikata laifi.
Saboda haka, ya ce, dukkan wadanda aka Kaman za gurfanar da su gaban kotu, bayan kammala bincike.

LABARAI MASU NASABA

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

Kwamishinan ‘yansanda na jihar Jigawa Aliyu Sale Tafida, ya gargadi dukkan masu aikara laifuka da su yi wa kansu kiyamul laili su bari, tun kafin su shiga hannu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa
Kotu Da Ɗansanda

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

November 8, 2025
An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi
Kotu Da Ɗansanda

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

November 8, 2025
Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
Next Post
Bana Satar Mutane, Kashe Su Kawai Nake Yi – Kasurgumin Dan Bindiga, Aleiro 

Bana Satar Mutane, Kashe Su Kawai Nake Yi - Kasurgumin Dan Bindiga, Aleiro 

LABARAI MASU NASABA

ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

November 14, 2025

Rikicin PDP: Fiye Da Wakilai 3,000 Ne Za Su Raba Gardama A Babban Taron Jam’iyyar

November 14, 2025
Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

November 14, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 14, 2025
Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025
Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

November 14, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

November 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

November 14, 2025
Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.