• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Iyaye Ke Taimaka Wa ‘Ya’yansu Samun Nasarar Karatu (3)

Ci Gaba Daga Makon Jiya

byIdris Aliyu Daudawa
2 years ago
Karatu

  1. Masu Koyo Na Bukatar A Basu Damar Amfani Da Basirarsu

Bincike ya nuna yara wadanda suke da dama ta bayyana  kwarewarsu ko gwanintarsu irin haka na matukar bada kwarin gwiwa,shi ya sa irin hakan ke sa shi yaron ya gane cewar shi me yana gudunmawar da zai bada wajen ci gaban karatau ko koyo.A ba su dama su zabi wani al’amarin da ya ke ba cikin abubuwan da ake koya masu ba,da suke ko yake sha’awar yi,alal misali. Danka ya dace a bashi dama ya dauki mataki a na shi tunanin hakan na kara basu kwarin gwiwa.Koda kuwa za a iya taimaka masu wajen basu shawarar bayyana masu amfanin abin da rashin amfanin shi.Idan ana barin yara  ba a ja masu layi ta wasu al’amura su kasance suna dama tasu irin hakan zai iya sa su yi kokarin kauce ma al’amuran makaranta kamar aikin makaranta ko wanda za a tafi shi gida ayi da suke da wahala.Mataki na gaba da yake da muhimmanci shi ne a kulla alaka ta taimakawa basu kwarin gwiwar da za su fuskanci ayyukan da aka basu.

  1. Sa kai cikin karatun da hakan na taimakawa

Sa danka ko yaro a wasu al’amura ba tare da abin ya sha masu kansu ba wata hanya ce maikyau ta za ada ko yaro kwarin yin gwiwa.Nazari ya nuna kwazon yan makaranta kan abubuwan da ake koya masu taimakon da Iyaye ke badawa ba karamar rawa yake takawa ba dangane da gudunmawar da Iyayen suke badawa,bayyana masu yadda suke da muhimmanci.Mutuma na iya halartar al’amarin da ya shafi wasannin da danka yake yi.Kana iya taimakawa a aji lokacin ya na makaranta,domin taimakawa danka bwasu dabi’u na karatu da zaia koya ma shi su a gida koya a gida.

  1. Bada kwarin gwiwa

Ka nunawa danka ana iya koyon wani abu ne ta hanyar mai da hankali kan abinda ake koyo ko sabo ko kuma akasin hakan.Ana kiran wannan da sunan lokacin shigar ilimin zuciyar wanda yake koyo ta hanyar koya masa.Yara haka al’amuran su suke domin abinda ke daukar hankalinsu shine basu yin wasu sabbin ayyuka koda kuwa komai whaler da take tattare da su,da sa masu sha’awar koyo ko wanne lokaci a rayuwa.Ana iya aiwatar da hakan ne ta hanyar bullowa da wasu hanyoyi da dabaru.Taimaka masu gane muhimmancin su ta yin bikin kara masu kwarin gwiwa da kuma samar da duk abubuwan da aka san za su iya taimakawa.Idan ana godewa yaro idan yayi wani abin kirki dangane da karatun shi akan duk kokarin da ya yi, sai su ta shi da tsammanin da duk wani abin kirkin da suka yi za a gode masu,hakan na iya kasancewa wata manuniyar da zata kasance fitila mai kore masu ta kawo masu haske.

Kar ayi amfani da rashin nasara a matsayin wta gazawa maimakon haka wata dama ce mai kara sa soyayya ta maida hankali a kan karatu, hakanan tafiye- tafiye suma suna taimakawa.

  1. Maida ‘ya’ya ‘yan makaranta su zama Malamai

Muna iya taimakawa ‘ya’yanmu hanyar da za su saba da koyo da gane darasin da ake koya masu, domin hakan ke sa  basu dama ta koya mana abubuwan da suka koya ta hanyar koya masu da aka yi.

LABARAI MASU NASABA

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

Ya kamata a ba ‘yan makaranta duk damar data dace su koya ma wasu abubuwan da aka koya masu, wannan kuma ko da abin bai da wata alaka da kai ko abin da mahaifi ya kware a kan shi.Maganar gaskiya akai bukatar mu rika sauraron abinda suke cewa,idan muna mai da hankali kan yi masu tambayoyi na iya sa sum ai da hankali kan darussan da suke yi masu kallon ba su da sha’awarsu su yanke shawarar yin kan su.

Idan suna samun nasara alal misali a kan abin da suke son zama idan sun girma, ana iya basu shawara su nunawa kannensu hanyar da za su bi.Ta hanyar da ‘ya’yanmu za su karu sosai da sosai wajen sanin yadda za su cimma muradansu cikin sauki.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta
Ilimi

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya
Ilimi

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

October 5, 2025
Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet
Ilimi

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

October 4, 2025
Next Post
Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Sadarwa

Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Sadarwa

LABARAI MASU NASABA

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

October 7, 2025
Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

October 7, 2025
Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

October 7, 2025
Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

October 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

October 7, 2025
Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

October 7, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version