• English
  • Business News
Monday, July 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Iyaye Ke Taimaka Wa ‘Ya’yansu Samun Nasarar Karatu (3)

Ci Gaba Daga Makon Jiya

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Ilimi
0
Hanyoyin Da Iyaye Ke Taimaka Wa ‘Ya’yansu Samun Nasarar Karatu (3)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

  1. Masu Koyo Na Bukatar A Basu Damar Amfani Da Basirarsu

Bincike ya nuna yara wadanda suke da dama ta bayyana  kwarewarsu ko gwanintarsu irin haka na matukar bada kwarin gwiwa,shi ya sa irin hakan ke sa shi yaron ya gane cewar shi me yana gudunmawar da zai bada wajen ci gaban karatau ko koyo.A ba su dama su zabi wani al’amarin da ya ke ba cikin abubuwan da ake koya masu ba,da suke ko yake sha’awar yi,alal misali. Danka ya dace a bashi dama ya dauki mataki a na shi tunanin hakan na kara basu kwarin gwiwa.Koda kuwa za a iya taimaka masu wajen basu shawarar bayyana masu amfanin abin da rashin amfanin shi.Idan ana barin yara  ba a ja masu layi ta wasu al’amura su kasance suna dama tasu irin hakan zai iya sa su yi kokarin kauce ma al’amuran makaranta kamar aikin makaranta ko wanda za a tafi shi gida ayi da suke da wahala.Mataki na gaba da yake da muhimmanci shi ne a kulla alaka ta taimakawa basu kwarin gwiwar da za su fuskanci ayyukan da aka basu.

  1. Sa kai cikin karatun da hakan na taimakawa

Sa danka ko yaro a wasu al’amura ba tare da abin ya sha masu kansu ba wata hanya ce maikyau ta za ada ko yaro kwarin yin gwiwa.Nazari ya nuna kwazon yan makaranta kan abubuwan da ake koya masu taimakon da Iyaye ke badawa ba karamar rawa yake takawa ba dangane da gudunmawar da Iyayen suke badawa,bayyana masu yadda suke da muhimmanci.Mutuma na iya halartar al’amarin da ya shafi wasannin da danka yake yi.Kana iya taimakawa a aji lokacin ya na makaranta,domin taimakawa danka bwasu dabi’u na karatu da zaia koya ma shi su a gida koya a gida.

  1. Bada kwarin gwiwa

Ka nunawa danka ana iya koyon wani abu ne ta hanyar mai da hankali kan abinda ake koyo ko sabo ko kuma akasin hakan.Ana kiran wannan da sunan lokacin shigar ilimin zuciyar wanda yake koyo ta hanyar koya masa.Yara haka al’amuran su suke domin abinda ke daukar hankalinsu shine basu yin wasu sabbin ayyuka koda kuwa komai whaler da take tattare da su,da sa masu sha’awar koyo ko wanne lokaci a rayuwa.Ana iya aiwatar da hakan ne ta hanyar bullowa da wasu hanyoyi da dabaru.Taimaka masu gane muhimmancin su ta yin bikin kara masu kwarin gwiwa da kuma samar da duk abubuwan da aka san za su iya taimakawa.Idan ana godewa yaro idan yayi wani abin kirki dangane da karatun shi akan duk kokarin da ya yi, sai su ta shi da tsammanin da duk wani abin kirkin da suka yi za a gode masu,hakan na iya kasancewa wata manuniyar da zata kasance fitila mai kore masu ta kawo masu haske.

Kar ayi amfani da rashin nasara a matsayin wta gazawa maimakon haka wata dama ce mai kara sa soyayya ta maida hankali a kan karatu, hakanan tafiye- tafiye suma suna taimakawa.

  1. Maida ‘ya’ya ‘yan makaranta su zama Malamai

Muna iya taimakawa ‘ya’yanmu hanyar da za su saba da koyo da gane darasin da ake koya masu, domin hakan ke sa  basu dama ta koya mana abubuwan da suka koya ta hanyar koya masu da aka yi.

Labarai Masu Nasaba

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

Ya kamata a ba ‘yan makaranta duk damar data dace su koya ma wasu abubuwan da aka koya masu, wannan kuma ko da abin bai da wata alaka da kai ko abin da mahaifi ya kware a kan shi.Maganar gaskiya akai bukatar mu rika sauraron abinda suke cewa,idan muna mai da hankali kan yi masu tambayoyi na iya sa sum ai da hankali kan darussan da suke yi masu kallon ba su da sha’awarsu su yanke shawarar yin kan su.

Idan suna samun nasara alal misali a kan abin da suke son zama idan sun girma, ana iya basu shawara su nunawa kannensu hanyar da za su bi.Ta hanyar da ‘ya’yanmu za su karu sosai da sosai wajen sanin yadda za su cimma muradansu cikin sauki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

ECOWAS Ta Cire Takunkuman Da Ta Kakaba Wa Kasashen Nijar, Mali Da Guinea-Bissau 

Next Post

Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Sadarwa

Related

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

2 days ago
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

1 week ago
WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima
Ilimi

WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

2 weeks ago
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC
Ilimi

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

3 weeks ago
Next Post
Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Sadarwa

Sin Ta Harba Sabon Tauraron Dan Adam Na Gwajin Fasahar Sadarwa

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

July 6, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

July 6, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

July 6, 2025
Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

July 6, 2025
Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

July 6, 2025
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

July 6, 2025
Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

July 6, 2025
Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

July 6, 2025
Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.