• English
  • Business News
Tuesday, August 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Inganta Aikinsu (5)

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Ilimi
0
Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Inganta Aikinsu (5)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ci gaba daga makon jiya

10. Samar Da Abubuwan Da Za Su Bada Kwarin gwiwa.

Yana daga cikin abubuwan da aka fi so na lokacin da aka gina makaranta na samar da hanya da zata sa Malamai su kasance babu wani abin da ke damunsau, suna kuma da kwarin gwiwa a wurin aikinsu.

Za a samu mutane masu magana da harsuna mabambanta, su kasance maza da mata daga kasashe daban- daban,al’adunsu ma sun bambanta, da dai sauran abubuwa da suke mabambantansu.Anan kamata ya yi a amince da yadda Malaman suke daga wurare daban- daban.

Idan makaranta ta kasance inda su Malaman suke da dama ta fadar albarkacin bakinsu irin hakan zai sa hankalin su ya kwanta su kara zage damtse wajen aiwatar da ayyukansu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya

Alal misali Ellucian wata kafa ce mai samar da lamarin komfuta mai taimakawa ta bangaren ilimi mai zurfi,bugu da kari tana taimakawa wajen ganin ayyukan da suka shafi makarantar sun tafi kamar yadda ya dace.

Ellucian ta shafe fiye da shekaru 40 inda ta maida ilimi mai zurfi shne aikinta wanda ta sa gaba, inda ta nuna lalle ta kware ta wancan bangaren na taimakawa makarantu a fadin duniya.

Kamfanin ko shakka babu ya nuna lamarin haka ne saboda kuwa ya yi mu’amala da makarantu 2,400 a fadin duniya cikin kasashe 40.Wannan shi yasa kowa zai iya gane gudunmawar da Ellucian yake badawa ta bangaren ilimi mai zurfi,na makarantun kasa da kasa.

Al’amarin na Ellucian ya wuce duk yadda wani yake tsammaninsu domin kuwa ya samar da wani tsarin da yake da yanayi wanda duk abubuwan da mutum yake bukata su kwantar ma shi da hankali domin tafiyar da aiki suna anan ba sai an je wani wuri ba.Hakanan ma abin ya nuna lalle bada wasa suke yi ba wajen samar da yanayin da kowa zai ga ai ya samu wurin da zai yi aiki kamar yadda ya dace aka kuma amince da shi.

Kasancewar lamarinEllucian na maida hankali kan ilimi mai zurfi da yayi fice a duniya abin ya kasance hakan ne saboda hankalin da kamfanin ya nuna danagane shi lamarin na ilimi.Yadda kamafanin yam aida hankalin shi wajen samar da kayan aiki da aiwatar da hakan ga su makarantun,shi yasa hakan ta nuna lale maganar d ake yi dangane da aiki tukuru na kamfani ba wasa bane,koba komai ai za a kara bunkasa ilimin yadda ake koyarwa domin cigaban makarantun da al’ummarsu.

11. Lokacin aiki da sharuddan da suka dace a lura da su.

Malamai suna da iyalai da sauran wasu hidimomin da suka rataya kansu da ya kamata su ga cewar sun yi abin da ya dace na samar duk amsa lamarin da yake bukatar daukar mataki. Shi ya sa samar masu hanyoyin gudanar da aikinsu da ke basu dama suma su yi wani abu dangane da lamuran da suka dame su ba tare da tunkarar matsala ba.

Ta daya bangaren kuma idan har Malaman makaranta sharuddan aikinsu akwai matsaloli tattare da su hakan za isa suma su fuskanci matsala wajen gudanar da su, saboda kuwa daga karshe sai abin ya kai ga shafar kafiyarsu.

Irin hakan zai sa su kasance suna a matse basu da nasu lokacin abin da za isa su kasance babu wani kwarin gwiwar da za su samu dangane da aiwatar da aikinsu,babbar mafitar da za a iya kaucewa aukuwar irin hakan bata wuce ayi tsarin aiki wanda ba cuta ba cutarwa.Ya dace a saurari duk wani korafi na Malamai da amincewa da su.

Matukar an yi hakan za su iya gane cewa an damu da su da kuma abubuwan da ake ganin idan ba wani mataki aka dauka ba daga karshe sai an hadu da abinda ba a so.

Alal misali Coursera daya daga cikin jajirtattun masu samar da ilimin fasaha EdTech, abinda suka yi shine ba ma’aikatansu zabi na su bayyana matakan da idan aka dauka za su taimaka masu wajen aiwatar da aiyukansu da cimma buri ba tare da wata matsala ba, sai kowa ya ce gara da aka yi hakan. Babban abin da suka ga yafi dacewa kada lamarin kai Malami wani wurin da shi bako ne ya zama wani karfen kafa da har hakan zai iya shafar aikinsa na yi na gabatar da abubuwa kamar yadda kasashe ko wuraren da suka ci gaba suke yi.

Ta haka ne su Malaman za su kara fahimtar ko shakka babu an amince da su a wuraren da suke aiki hakan shi zai iya kawo ci gaban da kowa zai amfana, saboda sharuddan aikin nasu ba za su sa su yi kasa a gwiwa ba, maimakon haka ma ci gaba za su yi da ba mara da kunya,duk kuwa da yake mai rai baya rasa motsi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Fyade: An Yanke Wa Robinho Zaman Gidan Kaso Na Shekara Tara

Next Post

El-Rufai Ya Jibge Min Bashin $587 Da Biliyan 85 A Kaduna – Uba Sani

Related

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah
Ilimi

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

7 days ago
Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya
Ilimi

Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya

1 week ago
Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba
Ilimi

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba

2 weeks ago
‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato
Ilimi

‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato

3 weeks ago
UTME
Ilimi

An Samu Rarrabuwar Kai Kan Makin Shiga Manyan Makarantu

3 weeks ago
Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50
Ilimi

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

3 weeks ago
Next Post
El-Rufai Ya Jibge Min Bashin $587 Da Biliyan 85 A Kaduna – Uba Sani

El-Rufai Ya Jibge Min Bashin $587 Da Biliyan 85 A Kaduna - Uba Sani

LABARAI MASU NASABA

’Yan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 6 A Taraba

’Yan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 6 A Taraba

August 12, 2025
Sadiq Umar Da Bello El-Rufai Sun Sayi Ƙungiyar Rancher Bees FC Ta Kaduna

Sadiq Umar Da Bello El-Rufai Sun Sayi Ƙungiyar Rancher Bees FC Ta Kaduna

August 12, 2025
Ba Iya Yunwa Ce Kaɗai Ke Kashe Ƙananan Yara A Katsina Ba – Gwamnati

Ba Iya Yunwa Ce Kaɗai Ke Kashe Ƙananan Yara A Katsina Ba – Gwamnati

August 12, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Batun Rashin Lafiyar Tinubu

August 12, 2025
Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi

Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi

August 11, 2025
Tireloli Sun Yi Taho Mu Gama, Mutane 4 Sun Jikkata A Titin Zariya–Kaduna

Tireloli Sun Yi Taho Mu Gama, Mutane 4 Sun Jikkata A Titin Zariya–Kaduna

August 11, 2025
An Samu Karuwar Adadin Kamfanoni Masu Yin Rajista A Yankin HK

An Samu Karuwar Adadin Kamfanoni Masu Yin Rajista A Yankin HK

August 11, 2025
Sashen Masana’antun Kirar Motoci Na kasar Sin Ya Samu Gi Gaba A Watan Yuli

Sashen Masana’antun Kirar Motoci Na kasar Sin Ya Samu Gi Gaba A Watan Yuli

August 11, 2025
Shettima Ya Jagoranci Tawagar Gwamnatin Tarayya Don Yi Wa Iyalan Ogbeh Ta’aziyya

Shettima Ya Jagoranci Tawagar Gwamnatin Tarayya Don Yi Wa Iyalan Ogbeh Ta’aziyya

August 11, 2025
Manoma 2 Sun Rasu, 2 Sun Jikkata A Wani Rikicin Filin Gona A Yobe

Manoma 2 Sun Rasu, 2 Sun Jikkata A Wani Rikicin Filin Gona A Yobe

August 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.