ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Inganta Aikinsu (5)

by Sulaiman and Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Malamai

Ci gaba daga makon jiya

10. Samar Da Abubuwan Da Za Su Bada Kwarin gwiwa.

Yana daga cikin abubuwan da aka fi so na lokacin da aka gina makaranta na samar da hanya da zata sa Malamai su kasance babu wani abin da ke damunsau, suna kuma da kwarin gwiwa a wurin aikinsu.

ADVERTISEMENT

Za a samu mutane masu magana da harsuna mabambanta, su kasance maza da mata daga kasashe daban- daban,al’adunsu ma sun bambanta, da dai sauran abubuwa da suke mabambantansu.Anan kamata ya yi a amince da yadda Malaman suke daga wurare daban- daban.

Idan makaranta ta kasance inda su Malaman suke da dama ta fadar albarkacin bakinsu irin hakan zai sa hankalin su ya kwanta su kara zage damtse wajen aiwatar da ayyukansu.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Alal misali Ellucian wata kafa ce mai samar da lamarin komfuta mai taimakawa ta bangaren ilimi mai zurfi,bugu da kari tana taimakawa wajen ganin ayyukan da suka shafi makarantar sun tafi kamar yadda ya dace.

Ellucian ta shafe fiye da shekaru 40 inda ta maida ilimi mai zurfi shne aikinta wanda ta sa gaba, inda ta nuna lalle ta kware ta wancan bangaren na taimakawa makarantu a fadin duniya.

Kamfanin ko shakka babu ya nuna lamarin haka ne saboda kuwa ya yi mu’amala da makarantu 2,400 a fadin duniya cikin kasashe 40.Wannan shi yasa kowa zai iya gane gudunmawar da Ellucian yake badawa ta bangaren ilimi mai zurfi,na makarantun kasa da kasa.

Al’amarin na Ellucian ya wuce duk yadda wani yake tsammaninsu domin kuwa ya samar da wani tsarin da yake da yanayi wanda duk abubuwan da mutum yake bukata su kwantar ma shi da hankali domin tafiyar da aiki suna anan ba sai an je wani wuri ba.Hakanan ma abin ya nuna lalle bada wasa suke yi ba wajen samar da yanayin da kowa zai ga ai ya samu wurin da zai yi aiki kamar yadda ya dace aka kuma amince da shi.

Kasancewar lamarinEllucian na maida hankali kan ilimi mai zurfi da yayi fice a duniya abin ya kasance hakan ne saboda hankalin da kamfanin ya nuna danagane shi lamarin na ilimi.Yadda kamafanin yam aida hankalin shi wajen samar da kayan aiki da aiwatar da hakan ga su makarantun,shi yasa hakan ta nuna lale maganar d ake yi dangane da aiki tukuru na kamfani ba wasa bane,koba komai ai za a kara bunkasa ilimin yadda ake koyarwa domin cigaban makarantun da al’ummarsu.

11. Lokacin aiki da sharuddan da suka dace a lura da su.

Malamai suna da iyalai da sauran wasu hidimomin da suka rataya kansu da ya kamata su ga cewar sun yi abin da ya dace na samar duk amsa lamarin da yake bukatar daukar mataki. Shi ya sa samar masu hanyoyin gudanar da aikinsu da ke basu dama suma su yi wani abu dangane da lamuran da suka dame su ba tare da tunkarar matsala ba.

Ta daya bangaren kuma idan har Malaman makaranta sharuddan aikinsu akwai matsaloli tattare da su hakan za isa suma su fuskanci matsala wajen gudanar da su, saboda kuwa daga karshe sai abin ya kai ga shafar kafiyarsu.

Irin hakan zai sa su kasance suna a matse basu da nasu lokacin abin da za isa su kasance babu wani kwarin gwiwar da za su samu dangane da aiwatar da aikinsu,babbar mafitar da za a iya kaucewa aukuwar irin hakan bata wuce ayi tsarin aiki wanda ba cuta ba cutarwa.Ya dace a saurari duk wani korafi na Malamai da amincewa da su.

Matukar an yi hakan za su iya gane cewa an damu da su da kuma abubuwan da ake ganin idan ba wani mataki aka dauka ba daga karshe sai an hadu da abinda ba a so.

Alal misali Coursera daya daga cikin jajirtattun masu samar da ilimin fasaha EdTech, abinda suka yi shine ba ma’aikatansu zabi na su bayyana matakan da idan aka dauka za su taimaka masu wajen aiwatar da aiyukansu da cimma buri ba tare da wata matsala ba, sai kowa ya ce gara da aka yi hakan. Babban abin da suka ga yafi dacewa kada lamarin kai Malami wani wurin da shi bako ne ya zama wani karfen kafa da har hakan zai iya shafar aikinsa na yi na gabatar da abubuwa kamar yadda kasashe ko wuraren da suka ci gaba suke yi.

Ta haka ne su Malaman za su kara fahimtar ko shakka babu an amince da su a wuraren da suke aiki hakan shi zai iya kawo ci gaban da kowa zai amfana, saboda sharuddan aikin nasu ba za su sa su yi kasa a gwiwa ba, maimakon haka ma ci gaba za su yi da ba mara da kunya,duk kuwa da yake mai rai baya rasa motsi.

Malamai
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
  • Sulaiman
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Malamai
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
El-Rufai Ya Jibge Min Bashin $587 Da Biliyan 85 A Kaduna – Uba Sani

El-Rufai Ya Jibge Min Bashin $587 Da Biliyan 85 A Kaduna - Uba Sani

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.