• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Inganta Aikinsu (7)

Ci gaba daga makon da ya gabata

by Rabi'u Ali Indabawa
1 year ago
in Ilimi
0
Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Inganta Aikinsu (7)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yadda za a nuna godiya har ila yau ga Malaman da suka fi yin kwazo amma akawai bukatar da bin hanyar da tafi dacewa wajen yi masu karin girma ba ma kamar wajen kawo ci gaban makarantar idon al’umma.

Irin wannan kyauta wajen karin girma wajen nuna cewar ana godiya a kan irin ayyukan da Malaman suke yi domin kara masu kwarin gwiwa, abin ba  zai tsaya kan su kadai ba ne har ma ga wasu domin su ma su kara zage damtse wajen aikinsu.

  • Ana Gudanar Da Horo Kan Gina “Koren Babbar Ganuwa” A Afirka A Beijing
  • Bikin Sallah: Ministan Yaɗa Labarai Ya Nemi ‘Yan Nijeriya Su Dawo Da Kyawawan Dabi’un Da Suka Jingine

Alal misali ana ba Malamai su san irin ci gaban da suka samu wajen aikinsu na koyarwa daidai lokacin da ya dace, irin hakan na sa su kara  maida hankali wajen da akwai bukatar yin hakan ga kuma bada kwarin gwiwa lamarin da zai ci gaba ne.

  1. Mu’amala ta gaskiya da Malamai

Mu’amala ta gaskiya tsakanin wanda ya mallaki makaranta da Malamai ita wata hanya ce ta ba su Malamai ta kara masu kwarin gwiwa, musamman ma Malamai da suke koyarwa a ta bangaren ilimin fasaha.A bayyane za su gane irin abin da za su iya samu a gaba, bada dama ta sanin halin da ake ciki da ya hada abubuwan da ake bukatar su koyar,ga kuma yin abubuwa baro- baro babu wata kunbiya- kunbiya wajen  samun bunkasa ko kara kwarewar ci gaban aikin  koyarwa.

Sa Malamai su bada tasu gudunmawar wajen daukar mataki yin hakan na san su ji har cikin zuciyarsu, su ma ba a manta da su ba an san ayyukan da suke yi, har sai an gano maganin matsalar da aka samu.

Labarai Masu Nasaba

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

Wajen ban ikan irin ci gaban da Malamai suke samu na koyawa dalibai da irin yadda suke gane ko fahimtar abubuwan da ke koya masuyin haka yana matukar taimakawa da bada kwarin gwiwa na bangaren ilimin fasaha,ko shakka babu hakan na kara sa Malamai su gane cewar ana fahimtar abubuwan da suke koyawa ta amfani da fasaha.

Alal misali,ClassDojo,wata kafar ilimin da ta maida hankalinta kan wata kafa ta sadarwa da Malamai na matukar nuna yadda sanin halin da ake ciki na hakika.Sanin halin da Kamfani ke ciki lokaci zuwa lokaci wajen taro na tabbatar da ma’aikatan sun san irin muradan da Kamfani yake son cimmawa,ci gaba da kuma matsaloli.

Bayani mai gamsarwa na yadda ko wane ma’aikaci yake bada gudunmawa kan tafiya yadda sa ran cimma Muradin Kamfanin wajen nuna kowa yana da muhimmanci ta hanyar bda ta shi gudunmawa,a gudu tare a tsira tare.Yin abu ba rufa- rufa yana sa ma’aikata su gane irin gudunmawar da suke badawada amfaninta, su sa su fahimtar cewar suna  da muhimmanci.

Ko dai za a iya samun mutum ta kafar sadarwa ta zamani idan kana da data, in dai makaranta ce da ake koyarwa, irin taimakon da kake badawa, ta ayyukan ofis,sayar da kayan kamfani, ko kai masanin Komfuta ne, kowa da akwai gudunmawar da yake badawa wajen bunkasa harkar koyarwa, ta hanyar kawar da duk wadansu abubuwan da za su iy kawo matsala wajen koyarwa a samu ilimi mai nagarta.

Bayan gudunmawar da suke badawa wajen lamarin da ya shafi ilimi maida hankalin wadannan masana harkar ilimi yawancin lamarin nasu yana tafiya hakanan ne ba godi bare nagode,bama kamar yadda albashinsu bai taka kara ya karya ba.Tsayawar da suke yi kai da fata saboda aikinsu na koyarwa abin wani babban mataki ne a harkar aikinsu ta yau da kullun.

Irin halin dattakon da suka nuna lokacin annobar cutar Korona abin  a yaba ne bama kamar lamarin koyarwa daya shiga wani mawuyacin hali, idan har za a kalli taimakon da suka bada karami da babba ga masu koyo ya zama dole ne a gode masu.

Domin ci gaba da aiwatar da lamarin da yake mai taimakawa ne na sanin halin da ma’aikaci yake ciki ko abin da ya shafi aikin sa ko shi ma kan shi wata hanya ce ta kara dankon zumunci, da kuma nuna jin dadin abin da ma’aikanta  su ke yi wajen tafiyar da Kamfaninka, ko da su Malaman makaranta ne ko akasin haka abu ne da zai matukar taimakawa wajen tafiyar ci gaban wurin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Firaministan Antigua Da Barbuda: Kasa Dake Nuna Mana Goyon Baya Mafi Girma Ita Ce Sin

Next Post

‘Yan Ta’adda Sun Yi Yunƙurin Ƙwace Iko Da Sakatariyar Jihar Oyo

Related

Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

10 hours ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

11 hours ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

14 hours ago
Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

3 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

1 week ago
Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3
Ilimi

Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3

1 week ago
Next Post
‘Yan Ta’adda Sun Yi Yunƙurin Ƙwace Iko Da Sakatariyar Jihar Oyo

'Yan Ta'adda Sun Yi Yunƙurin Ƙwace Iko Da Sakatariyar Jihar Oyo

LABARAI MASU NASABA

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

June 1, 2025
Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

May 31, 2025
CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

May 31, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

May 31, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane

Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane

May 31, 2025
Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed

Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed

May 31, 2025
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

May 31, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Unity Cup Bayan Doke Jamaica A Bugun Fenarati

Nijeriya Ta Lashe Gasar Unity Cup Bayan Doke Jamaica A Bugun Fenarati

May 31, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje

Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje

May 31, 2025
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.