ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Inganta Aikinsu (7)

Ci gaba daga makon da ya gabata

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Malamai

Yadda za a nuna godiya har ila yau ga Malaman da suka fi yin kwazo amma akawai bukatar da bin hanyar da tafi dacewa wajen yi masu karin girma ba ma kamar wajen kawo ci gaban makarantar idon al’umma.

Irin wannan kyauta wajen karin girma wajen nuna cewar ana godiya a kan irin ayyukan da Malaman suke yi domin kara masu kwarin gwiwa, abin ba  zai tsaya kan su kadai ba ne har ma ga wasu domin su ma su kara zage damtse wajen aikinsu.

  • Ana Gudanar Da Horo Kan Gina “Koren Babbar Ganuwa” A Afirka A Beijing
  • Bikin Sallah: Ministan Yaɗa Labarai Ya Nemi ‘Yan Nijeriya Su Dawo Da Kyawawan Dabi’un Da Suka Jingine

Alal misali ana ba Malamai su san irin ci gaban da suka samu wajen aikinsu na koyarwa daidai lokacin da ya dace, irin hakan na sa su kara  maida hankali wajen da akwai bukatar yin hakan ga kuma bada kwarin gwiwa lamarin da zai ci gaba ne.

ADVERTISEMENT
  1. Mu’amala ta gaskiya da Malamai

Mu’amala ta gaskiya tsakanin wanda ya mallaki makaranta da Malamai ita wata hanya ce ta ba su Malamai ta kara masu kwarin gwiwa, musamman ma Malamai da suke koyarwa a ta bangaren ilimin fasaha.A bayyane za su gane irin abin da za su iya samu a gaba, bada dama ta sanin halin da ake ciki da ya hada abubuwan da ake bukatar su koyar,ga kuma yin abubuwa baro- baro babu wata kunbiya- kunbiya wajen  samun bunkasa ko kara kwarewar ci gaban aikin  koyarwa.

Sa Malamai su bada tasu gudunmawar wajen daukar mataki yin hakan na san su ji har cikin zuciyarsu, su ma ba a manta da su ba an san ayyukan da suke yi, har sai an gano maganin matsalar da aka samu.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

Wajen ban ikan irin ci gaban da Malamai suke samu na koyawa dalibai da irin yadda suke gane ko fahimtar abubuwan da ke koya masuyin haka yana matukar taimakawa da bada kwarin gwiwa na bangaren ilimin fasaha,ko shakka babu hakan na kara sa Malamai su gane cewar ana fahimtar abubuwan da suke koyawa ta amfani da fasaha.

Alal misali,ClassDojo,wata kafar ilimin da ta maida hankalinta kan wata kafa ta sadarwa da Malamai na matukar nuna yadda sanin halin da ake ciki na hakika.Sanin halin da Kamfani ke ciki lokaci zuwa lokaci wajen taro na tabbatar da ma’aikatan sun san irin muradan da Kamfani yake son cimmawa,ci gaba da kuma matsaloli.

Bayani mai gamsarwa na yadda ko wane ma’aikaci yake bada gudunmawa kan tafiya yadda sa ran cimma Muradin Kamfanin wajen nuna kowa yana da muhimmanci ta hanyar bda ta shi gudunmawa,a gudu tare a tsira tare.Yin abu ba rufa- rufa yana sa ma’aikata su gane irin gudunmawar da suke badawada amfaninta, su sa su fahimtar cewar suna  da muhimmanci.

Ko dai za a iya samun mutum ta kafar sadarwa ta zamani idan kana da data, in dai makaranta ce da ake koyarwa, irin taimakon da kake badawa, ta ayyukan ofis,sayar da kayan kamfani, ko kai masanin Komfuta ne, kowa da akwai gudunmawar da yake badawa wajen bunkasa harkar koyarwa, ta hanyar kawar da duk wadansu abubuwan da za su iy kawo matsala wajen koyarwa a samu ilimi mai nagarta.

Bayan gudunmawar da suke badawa wajen lamarin da ya shafi ilimi maida hankalin wadannan masana harkar ilimi yawancin lamarin nasu yana tafiya hakanan ne ba godi bare nagode,bama kamar yadda albashinsu bai taka kara ya karya ba.Tsayawar da suke yi kai da fata saboda aikinsu na koyarwa abin wani babban mataki ne a harkar aikinsu ta yau da kullun.

Irin halin dattakon da suka nuna lokacin annobar cutar Korona abin  a yaba ne bama kamar lamarin koyarwa daya shiga wani mawuyacin hali, idan har za a kalli taimakon da suka bada karami da babba ga masu koyo ya zama dole ne a gode masu.

Domin ci gaba da aiwatar da lamarin da yake mai taimakawa ne na sanin halin da ma’aikaci yake ciki ko abin da ya shafi aikin sa ko shi ma kan shi wata hanya ce ta kara dankon zumunci, da kuma nuna jin dadin abin da ma’aikanta  su ke yi wajen tafiyar da Kamfaninka, ko da su Malaman makaranta ne ko akasin haka abu ne da zai matukar taimakawa wajen tafiyar ci gaban wurin.

Malamai
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
‘Yan Ta’adda Sun Yi Yunƙurin Ƙwace Iko Da Sakatariyar Jihar Oyo

'Yan Ta'adda Sun Yi Yunƙurin Ƙwace Iko Da Sakatariyar Jihar Oyo

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.