ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Inganta Aikinsu (7)

Ci gaba daga makon da ya gabata

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Malamai

Yadda za a nuna godiya har ila yau ga Malaman da suka fi yin kwazo amma akawai bukatar da bin hanyar da tafi dacewa wajen yi masu karin girma ba ma kamar wajen kawo ci gaban makarantar idon al’umma.

Irin wannan kyauta wajen karin girma wajen nuna cewar ana godiya a kan irin ayyukan da Malaman suke yi domin kara masu kwarin gwiwa, abin ba  zai tsaya kan su kadai ba ne har ma ga wasu domin su ma su kara zage damtse wajen aikinsu.

  • Ana Gudanar Da Horo Kan Gina “Koren Babbar Ganuwa” A Afirka A Beijing
  • Bikin Sallah: Ministan Yaɗa Labarai Ya Nemi ‘Yan Nijeriya Su Dawo Da Kyawawan Dabi’un Da Suka Jingine

Alal misali ana ba Malamai su san irin ci gaban da suka samu wajen aikinsu na koyarwa daidai lokacin da ya dace, irin hakan na sa su kara  maida hankali wajen da akwai bukatar yin hakan ga kuma bada kwarin gwiwa lamarin da zai ci gaba ne.

ADVERTISEMENT
  1. Mu’amala ta gaskiya da Malamai

Mu’amala ta gaskiya tsakanin wanda ya mallaki makaranta da Malamai ita wata hanya ce ta ba su Malamai ta kara masu kwarin gwiwa, musamman ma Malamai da suke koyarwa a ta bangaren ilimin fasaha.A bayyane za su gane irin abin da za su iya samu a gaba, bada dama ta sanin halin da ake ciki da ya hada abubuwan da ake bukatar su koyar,ga kuma yin abubuwa baro- baro babu wata kunbiya- kunbiya wajen  samun bunkasa ko kara kwarewar ci gaban aikin  koyarwa.

Sa Malamai su bada tasu gudunmawar wajen daukar mataki yin hakan na san su ji har cikin zuciyarsu, su ma ba a manta da su ba an san ayyukan da suke yi, har sai an gano maganin matsalar da aka samu.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Wajen ban ikan irin ci gaban da Malamai suke samu na koyawa dalibai da irin yadda suke gane ko fahimtar abubuwan da ke koya masuyin haka yana matukar taimakawa da bada kwarin gwiwa na bangaren ilimin fasaha,ko shakka babu hakan na kara sa Malamai su gane cewar ana fahimtar abubuwan da suke koyawa ta amfani da fasaha.

Alal misali,ClassDojo,wata kafar ilimin da ta maida hankalinta kan wata kafa ta sadarwa da Malamai na matukar nuna yadda sanin halin da ake ciki na hakika.Sanin halin da Kamfani ke ciki lokaci zuwa lokaci wajen taro na tabbatar da ma’aikatan sun san irin muradan da Kamfani yake son cimmawa,ci gaba da kuma matsaloli.

Bayani mai gamsarwa na yadda ko wane ma’aikaci yake bada gudunmawa kan tafiya yadda sa ran cimma Muradin Kamfanin wajen nuna kowa yana da muhimmanci ta hanyar bda ta shi gudunmawa,a gudu tare a tsira tare.Yin abu ba rufa- rufa yana sa ma’aikata su gane irin gudunmawar da suke badawada amfaninta, su sa su fahimtar cewar suna  da muhimmanci.

Ko dai za a iya samun mutum ta kafar sadarwa ta zamani idan kana da data, in dai makaranta ce da ake koyarwa, irin taimakon da kake badawa, ta ayyukan ofis,sayar da kayan kamfani, ko kai masanin Komfuta ne, kowa da akwai gudunmawar da yake badawa wajen bunkasa harkar koyarwa, ta hanyar kawar da duk wadansu abubuwan da za su iy kawo matsala wajen koyarwa a samu ilimi mai nagarta.

Bayan gudunmawar da suke badawa wajen lamarin da ya shafi ilimi maida hankalin wadannan masana harkar ilimi yawancin lamarin nasu yana tafiya hakanan ne ba godi bare nagode,bama kamar yadda albashinsu bai taka kara ya karya ba.Tsayawar da suke yi kai da fata saboda aikinsu na koyarwa abin wani babban mataki ne a harkar aikinsu ta yau da kullun.

Irin halin dattakon da suka nuna lokacin annobar cutar Korona abin  a yaba ne bama kamar lamarin koyarwa daya shiga wani mawuyacin hali, idan har za a kalli taimakon da suka bada karami da babba ga masu koyo ya zama dole ne a gode masu.

Domin ci gaba da aiwatar da lamarin da yake mai taimakawa ne na sanin halin da ma’aikaci yake ciki ko abin da ya shafi aikin sa ko shi ma kan shi wata hanya ce ta kara dankon zumunci, da kuma nuna jin dadin abin da ma’aikanta  su ke yi wajen tafiyar da Kamfaninka, ko da su Malaman makaranta ne ko akasin haka abu ne da zai matukar taimakawa wajen tafiyar ci gaban wurin.

Malamai
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijar Ta Rattaba Hannu A Kan Dokar Haramta Auren Jinsi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Za Mu Iya Sayar Da Manmu Ba Tare Da Wata Matsala Ba -Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijeriya Ta Karbi Ƴan Nijeriya 268 Da Suka Tsero Daga Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
‘Yan Ta’adda Sun Yi Yunƙurin Ƙwace Iko Da Sakatariyar Jihar Oyo

'Yan Ta'adda Sun Yi Yunƙurin Ƙwace Iko Da Sakatariyar Jihar Oyo

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.