• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Wajen Inganta Aikinsu

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Ilimi
0
Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Wajen Inganta Aikinsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duk da yake ana ci gaba da samun fasahar zamani ta yanar gizo ko kuma Internet inda ‘yan makaranta suke kara samun ilimi ta bangaren karatunsu,da akwai abu daya wanda zai dade ba a canza shi ba shine irin gudunmwar da Malaman Makaranta suke badawa dora turbar da zata kai su zuwa tudun mun tsira wajen fafutukar da suke yi wajen neman ilimi.

A shekarar 2019 rabin ‘yan makaranta ko dalibai na duniya baki daya tuni suka fara rungumar hanayar zamani ta koyon ilimi ta kafar sadarwa ta zamani ta hanyar yin kwasa- kwasai, saboda a wani binciken da aka yi an gano cewa kashi 80 cikin 100 na daliban kwaleji sun amince da cewar hanyoyin koyon kamar yadda ake yin karatu ta hanyar wayar hannu,maganganu ko hira a aji, ko shakka babu hakan na taimakawa inganta ilimin daliban.

  • Kwaskwarimar Kundin Tsarin Mulki Zai Gyara Kura-kuren Da Aka Samu A Zaben 2023 – Abbas 
  • A Bara Adadin Dalibai Sinawa Dake Karatu A Manyan Makarantu Ya Kai Sama Da Miliyan 47

Sai dai kuma ba Miya za ayi ba a manta da albasa saboda kuwa maganar gaskiya muhimmanci Malami ya fi duk wasu abubuwan da mutum zai iya yin tunani kansu.

Alal misali Malamai yana iya jan hankalin fiye da dalbai 3,000 ta hanyar aikinsu ana Malamta inda yake kasancewa wani abin da suke misali da shi, a duk wani halin da za su shiga ko fuskanta lokacin rayuwarsu ta makaranta da ci gaban da suka samu bayan sun kammala makaranta. Hakanan ma akwai kashi 54 da suke godewa Malamansu yadda za su tafiyar da rayuwa aduk halin da suka samu kansu, yayin da kuma kashi sun yarda da cewa maganar gaskiya ce ba karamar gudunmawa Malamansu suka bad aba wajen sa su hanyar da ta dace wadda ta sa suka gane ko su, su wanene, su kuma amince da cewar babu wanu abin da zai gagare su matsayar sun maida hankalinsu a cikin al’amarin.

Duk wadannan abubuwan sun nuna a gaskiya cewa irin alakar dake tsakanin Malamai da ‘yan makaranta al’amarin ba ya tsaya bane kawai a hanyoyin koyon ilimi ta gargajiyance da kuma zamanance.

Labarai Masu Nasaba

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

Ga abubuwa goma sha biyar wadanda idan aka aiwatar da su za su taimaka wajen bunkasa ko bada kwarin gwiwa ga Malaman makaranta, ko dai suna koyarwa ne a makarantar Firamare, Sakandare, Kwaleji, ko kuma Jami’a.

1. A gode wa Malamai a duk lokacin da suka yi wani abin bajinta

Malaman makaranta sun son idan sun yi wani abin da za a yaba masu to a yaba masun, kamar dai yadda wadanne masu bada aiki ko daukar aiki suke, akwai bukatar a rika godde masu.

Ko dai al’amarin babba ne ko karami na aikin da suka yi ko abin da ya shafi aikinsu, kada amanta gode masu akan gudunmwar da suke badawa.Idan ana nuna gode masu kan ayyukan suke yi wata hanya ce da zata nuna masu cewar ana jin dadin ayyukan alkhairin da suke yi wajen koyawa dalibai ilimi.Ko shakka babu yin hakan zai kara masu karsashi su kara maida himma wajen gudanar da aikin nasu.

Alal misali wato al’amarin da ya shafi koyarwa na LinkedIn Learning yana tunawa da ma’aikatansa duk lokacin da aka tashi yin abin da ya shafi ci gaban Kamfanin,wato irin ta kafar sadarwa ta zamani inda ake rubuta labaran kamfanin,ko ta kafar sadarwar zamani ta kamfanin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Sama Jannatin Sin Sun Kammala Aikin Gyara Na’ura A Wajen Kumbo A Karon Farko

Next Post

Sashen Kera Batiran Lithium Na Kasar Sin Ya Bunkasa Da Kaso 25 Bisa Dari A Bara

Related

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

2 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

2 days ago
WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima
Ilimi

WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

2 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

1 week ago
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC
Ilimi

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

2 weeks ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

4 weeks ago
Next Post
Lithium

Sashen Kera Batiran Lithium Na Kasar Sin Ya Bunkasa Da Kaso 25 Bisa Dari A Bara

LABARAI MASU NASABA

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

June 29, 2025
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

June 29, 2025
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

June 29, 2025
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

June 29, 2025
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

June 29, 2025
Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

June 29, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

June 29, 2025
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

June 29, 2025
Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.