• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Wajen Inganta Aikinsu

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Ilimi
0
Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Wajen Inganta Aikinsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duk da yake ana ci gaba da samun fasahar zamani ta yanar gizo ko kuma Internet inda ‘yan makaranta suke kara samun ilimi ta bangaren karatunsu,da akwai abu daya wanda zai dade ba a canza shi ba shine irin gudunmwar da Malaman Makaranta suke badawa dora turbar da zata kai su zuwa tudun mun tsira wajen fafutukar da suke yi wajen neman ilimi.

A shekarar 2019 rabin ‘yan makaranta ko dalibai na duniya baki daya tuni suka fara rungumar hanayar zamani ta koyon ilimi ta kafar sadarwa ta zamani ta hanyar yin kwasa- kwasai, saboda a wani binciken da aka yi an gano cewa kashi 80 cikin 100 na daliban kwaleji sun amince da cewar hanyoyin koyon kamar yadda ake yin karatu ta hanyar wayar hannu,maganganu ko hira a aji, ko shakka babu hakan na taimakawa inganta ilimin daliban.

  • Kwaskwarimar Kundin Tsarin Mulki Zai Gyara Kura-kuren Da Aka Samu A Zaben 2023 – Abbas 
  • A Bara Adadin Dalibai Sinawa Dake Karatu A Manyan Makarantu Ya Kai Sama Da Miliyan 47

Sai dai kuma ba Miya za ayi ba a manta da albasa saboda kuwa maganar gaskiya muhimmanci Malami ya fi duk wasu abubuwan da mutum zai iya yin tunani kansu.

Alal misali Malamai yana iya jan hankalin fiye da dalbai 3,000 ta hanyar aikinsu ana Malamta inda yake kasancewa wani abin da suke misali da shi, a duk wani halin da za su shiga ko fuskanta lokacin rayuwarsu ta makaranta da ci gaban da suka samu bayan sun kammala makaranta. Hakanan ma akwai kashi 54 da suke godewa Malamansu yadda za su tafiyar da rayuwa aduk halin da suka samu kansu, yayin da kuma kashi sun yarda da cewa maganar gaskiya ce ba karamar gudunmawa Malamansu suka bad aba wajen sa su hanyar da ta dace wadda ta sa suka gane ko su, su wanene, su kuma amince da cewar babu wanu abin da zai gagare su matsayar sun maida hankalinsu a cikin al’amarin.

Duk wadannan abubuwan sun nuna a gaskiya cewa irin alakar dake tsakanin Malamai da ‘yan makaranta al’amarin ba ya tsaya bane kawai a hanyoyin koyon ilimi ta gargajiyance da kuma zamanance.

Labarai Masu Nasaba

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

Ga abubuwa goma sha biyar wadanda idan aka aiwatar da su za su taimaka wajen bunkasa ko bada kwarin gwiwa ga Malaman makaranta, ko dai suna koyarwa ne a makarantar Firamare, Sakandare, Kwaleji, ko kuma Jami’a.

1. A gode wa Malamai a duk lokacin da suka yi wani abin bajinta

Malaman makaranta sun son idan sun yi wani abin da za a yaba masu to a yaba masun, kamar dai yadda wadanne masu bada aiki ko daukar aiki suke, akwai bukatar a rika godde masu.

Ko dai al’amarin babba ne ko karami na aikin da suka yi ko abin da ya shafi aikinsu, kada amanta gode masu akan gudunmwar da suke badawa.Idan ana nuna gode masu kan ayyukan suke yi wata hanya ce da zata nuna masu cewar ana jin dadin ayyukan alkhairin da suke yi wajen koyawa dalibai ilimi.Ko shakka babu yin hakan zai kara masu karsashi su kara maida himma wajen gudanar da aikin nasu.

Alal misali wato al’amarin da ya shafi koyarwa na LinkedIn Learning yana tunawa da ma’aikatansa duk lokacin da aka tashi yin abin da ya shafi ci gaban Kamfanin,wato irin ta kafar sadarwa ta zamani inda ake rubuta labaran kamfanin,ko ta kafar sadarwar zamani ta kamfanin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Sama Jannatin Sin Sun Kammala Aikin Gyara Na’ura A Wajen Kumbo A Karon Farko

Next Post

Sashen Kera Batiran Lithium Na Kasar Sin Ya Bunkasa Da Kaso 25 Bisa Dari A Bara

Related

Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

16 hours ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

17 hours ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

20 hours ago
Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

3 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

1 week ago
Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3
Ilimi

Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3

1 week ago
Next Post
Lithium

Sashen Kera Batiran Lithium Na Kasar Sin Ya Bunkasa Da Kaso 25 Bisa Dari A Bara

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

June 1, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

June 1, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

June 1, 2025
Gwamnan kano

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

June 1, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

June 1, 2025
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

June 1, 2025
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

June 1, 2025
Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

June 1, 2025
Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.