ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Wajen Inganta Aikinsu

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Malamai

Duk da yake ana ci gaba da samun fasahar zamani ta yanar gizo ko kuma Internet inda ‘yan makaranta suke kara samun ilimi ta bangaren karatunsu,da akwai abu daya wanda zai dade ba a canza shi ba shine irin gudunmwar da Malaman Makaranta suke badawa dora turbar da zata kai su zuwa tudun mun tsira wajen fafutukar da suke yi wajen neman ilimi.

A shekarar 2019 rabin ‘yan makaranta ko dalibai na duniya baki daya tuni suka fara rungumar hanayar zamani ta koyon ilimi ta kafar sadarwa ta zamani ta hanyar yin kwasa- kwasai, saboda a wani binciken da aka yi an gano cewa kashi 80 cikin 100 na daliban kwaleji sun amince da cewar hanyoyin koyon kamar yadda ake yin karatu ta hanyar wayar hannu,maganganu ko hira a aji, ko shakka babu hakan na taimakawa inganta ilimin daliban.

  • Kwaskwarimar Kundin Tsarin Mulki Zai Gyara Kura-kuren Da Aka Samu A Zaben 2023 – Abbas 
  • A Bara Adadin Dalibai Sinawa Dake Karatu A Manyan Makarantu Ya Kai Sama Da Miliyan 47

Sai dai kuma ba Miya za ayi ba a manta da albasa saboda kuwa maganar gaskiya muhimmanci Malami ya fi duk wasu abubuwan da mutum zai iya yin tunani kansu.

ADVERTISEMENT

Alal misali Malamai yana iya jan hankalin fiye da dalbai 3,000 ta hanyar aikinsu ana Malamta inda yake kasancewa wani abin da suke misali da shi, a duk wani halin da za su shiga ko fuskanta lokacin rayuwarsu ta makaranta da ci gaban da suka samu bayan sun kammala makaranta. Hakanan ma akwai kashi 54 da suke godewa Malamansu yadda za su tafiyar da rayuwa aduk halin da suka samu kansu, yayin da kuma kashi sun yarda da cewa maganar gaskiya ce ba karamar gudunmawa Malamansu suka bad aba wajen sa su hanyar da ta dace wadda ta sa suka gane ko su, su wanene, su kuma amince da cewar babu wanu abin da zai gagare su matsayar sun maida hankalinsu a cikin al’amarin.

Duk wadannan abubuwan sun nuna a gaskiya cewa irin alakar dake tsakanin Malamai da ‘yan makaranta al’amarin ba ya tsaya bane kawai a hanyoyin koyon ilimi ta gargajiyance da kuma zamanance.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Ga abubuwa goma sha biyar wadanda idan aka aiwatar da su za su taimaka wajen bunkasa ko bada kwarin gwiwa ga Malaman makaranta, ko dai suna koyarwa ne a makarantar Firamare, Sakandare, Kwaleji, ko kuma Jami’a.

1. A gode wa Malamai a duk lokacin da suka yi wani abin bajinta

Malaman makaranta sun son idan sun yi wani abin da za a yaba masu to a yaba masun, kamar dai yadda wadanne masu bada aiki ko daukar aiki suke, akwai bukatar a rika godde masu.

Ko dai al’amarin babba ne ko karami na aikin da suka yi ko abin da ya shafi aikinsu, kada amanta gode masu akan gudunmwar da suke badawa.Idan ana nuna gode masu kan ayyukan suke yi wata hanya ce da zata nuna masu cewar ana jin dadin ayyukan alkhairin da suke yi wajen koyawa dalibai ilimi.Ko shakka babu yin hakan zai kara masu karsashi su kara maida himma wajen gudanar da aikin nasu.

Alal misali wato al’amarin da ya shafi koyarwa na LinkedIn Learning yana tunawa da ma’aikatansa duk lokacin da aka tashi yin abin da ya shafi ci gaban Kamfanin,wato irin ta kafar sadarwa ta zamani inda ake rubuta labaran kamfanin,ko ta kafar sadarwar zamani ta kamfanin.

Malamai
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Lithium

Sashen Kera Batiran Lithium Na Kasar Sin Ya Bunkasa Da Kaso 25 Bisa Dari A Bara

LABARAI MASU NASABA

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.