ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Za A Taimaka Wa Malamai Wajen Inganta Aikinsu

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Malamai

Duk da yake ana ci gaba da samun fasahar zamani ta yanar gizo ko kuma Internet inda ‘yan makaranta suke kara samun ilimi ta bangaren karatunsu,da akwai abu daya wanda zai dade ba a canza shi ba shine irin gudunmwar da Malaman Makaranta suke badawa dora turbar da zata kai su zuwa tudun mun tsira wajen fafutukar da suke yi wajen neman ilimi.

A shekarar 2019 rabin ‘yan makaranta ko dalibai na duniya baki daya tuni suka fara rungumar hanayar zamani ta koyon ilimi ta kafar sadarwa ta zamani ta hanyar yin kwasa- kwasai, saboda a wani binciken da aka yi an gano cewa kashi 80 cikin 100 na daliban kwaleji sun amince da cewar hanyoyin koyon kamar yadda ake yin karatu ta hanyar wayar hannu,maganganu ko hira a aji, ko shakka babu hakan na taimakawa inganta ilimin daliban.

  • Kwaskwarimar Kundin Tsarin Mulki Zai Gyara Kura-kuren Da Aka Samu A Zaben 2023 – Abbas 
  • A Bara Adadin Dalibai Sinawa Dake Karatu A Manyan Makarantu Ya Kai Sama Da Miliyan 47

Sai dai kuma ba Miya za ayi ba a manta da albasa saboda kuwa maganar gaskiya muhimmanci Malami ya fi duk wasu abubuwan da mutum zai iya yin tunani kansu.

ADVERTISEMENT

Alal misali Malamai yana iya jan hankalin fiye da dalbai 3,000 ta hanyar aikinsu ana Malamta inda yake kasancewa wani abin da suke misali da shi, a duk wani halin da za su shiga ko fuskanta lokacin rayuwarsu ta makaranta da ci gaban da suka samu bayan sun kammala makaranta. Hakanan ma akwai kashi 54 da suke godewa Malamansu yadda za su tafiyar da rayuwa aduk halin da suka samu kansu, yayin da kuma kashi sun yarda da cewa maganar gaskiya ce ba karamar gudunmawa Malamansu suka bad aba wajen sa su hanyar da ta dace wadda ta sa suka gane ko su, su wanene, su kuma amince da cewar babu wanu abin da zai gagare su matsayar sun maida hankalinsu a cikin al’amarin.

Duk wadannan abubuwan sun nuna a gaskiya cewa irin alakar dake tsakanin Malamai da ‘yan makaranta al’amarin ba ya tsaya bane kawai a hanyoyin koyon ilimi ta gargajiyance da kuma zamanance.

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

Ga abubuwa goma sha biyar wadanda idan aka aiwatar da su za su taimaka wajen bunkasa ko bada kwarin gwiwa ga Malaman makaranta, ko dai suna koyarwa ne a makarantar Firamare, Sakandare, Kwaleji, ko kuma Jami’a.

1. A gode wa Malamai a duk lokacin da suka yi wani abin bajinta

Malaman makaranta sun son idan sun yi wani abin da za a yaba masu to a yaba masun, kamar dai yadda wadanne masu bada aiki ko daukar aiki suke, akwai bukatar a rika godde masu.

Ko dai al’amarin babba ne ko karami na aikin da suka yi ko abin da ya shafi aikinsu, kada amanta gode masu akan gudunmwar da suke badawa.Idan ana nuna gode masu kan ayyukan suke yi wata hanya ce da zata nuna masu cewar ana jin dadin ayyukan alkhairin da suke yi wajen koyawa dalibai ilimi.Ko shakka babu yin hakan zai kara masu karsashi su kara maida himma wajen gudanar da aikin nasu.

Alal misali wato al’amarin da ya shafi koyarwa na LinkedIn Learning yana tunawa da ma’aikatansa duk lokacin da aka tashi yin abin da ya shafi ci gaban Kamfanin,wato irin ta kafar sadarwa ta zamani inda ake rubuta labaran kamfanin,ko ta kafar sadarwar zamani ta kamfanin.

Malamai
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Malamai
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
Malamai
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Lithium

Sashen Kera Batiran Lithium Na Kasar Sin Ya Bunkasa Da Kaso 25 Bisa Dari A Bara

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.