• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hare-haren Ƴan Bindiga A Jihar Neja Sun Tilasta Wa Manoma Tserewa

byKhalid Idris Doya
1 year ago
Bindiga

Ƴan fashin daji sun tursasa wa al’umman Bassa, wani kauye da ke da dimbin manoma a Jihar Neja yin kaura daga gidajensu, biyo bayan mummunar harin ta’addanci da suka kai musu wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 20.

Sanatan da ke wakilar mazabar Neja ta gabas, Sani Musa, shi ne ya sanar da mummunar labarin yayin da ke magana kan kisan matasa da al’umma 20 a kauyen Bassa da ke karamar hukumar Shiroro.

  • Sarkakkiyar Zargin Da Gwamnatin Abba Ke Wa Ganduje
  • Kaso 96.4% Na Sana’o’in Kasuwanci Na Sin Mallakin Sassa Masu Zaman Kan Su Ne 

Sanatan ya ce maharan sun kashe matasa 10 da wasu mazauna 10 bisa zargin cewa sun ki amincewa su shiga cikin kungiyar ‘yan bindigan.

“Mako uku kawai da suka wuce, kungiyar ‘yan bindiga sun mamaye kauyen Ku-chi, inda suka kashe jami’an tsaro bakwai tare da yin gaba da mutane kusan 150.

“Har zuwa yanzu kauyen Kuchi ta kasance babu kowa. Wannan sabbin hare-haren na zuwa ne a lokacin da mutane suke kokarin komawa gona domin noma, kuma noman nan shi ne kawai sana’ar da suka dogara da shi,” ya shaida.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

Rahotonni sun yi nuni da cewa harin baya-bayan nan da ‘yan fashin daji suka kaddamar a ranar Alhamis a kauyen Bassa da ke Jihar Neja ya janyo rasa mutane 20, lamarin da ya kara tayar wa jama’a hankali.

Su dai ‘yan bindigan sun nemi matasa goma da su shiga cikin kungiyarsu, yayin da suka yi turjiyar cewa ba za su zama ‘yan ta’adda ba, hakan ya sanya suka tsaresu da bude ma wasu mutane 10 wuta, inda suka kashe matasan da sauran mutum 10.

Idan za a tuna dai, ita dai wannan kungiyar ‘yan fashin dajin ta kai hari kauyen Al-lawa, inda ta kashe mutane 9 bayan da suka sha karfin sojojin da suke aiki a yankin.

Duk ƙoƙarin ji daga bakin kakakin ‘yansandan Jihar Neja, Wasiu Abiodun ya ci tu-ra har zuwa kammala wannan rahoton.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara
Tsaro

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

October 5, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ
Tsaro

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

October 4, 2025
Bayan Sulhu  Da Ƴan Bindiga, An Saki Mutane 70 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Katsina
Tsaro

Bayan Sulhu  Da Ƴan Bindiga, An Saki Mutane 70 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Katsina

September 22, 2025
Next Post
Shagulgulan Da Aka Yi A Bikin Ranar Dimokuradiyyar Nijeriya

Shagulgulan Da Aka Yi A Bikin Ranar Dimokuradiyyar Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version