• English
  • Business News
Saturday, August 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Hisbah Ta Jadadda Muhimmancin Gwajin Lafiya Kafin Aure 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano, ta shawarci ma’aurata da su san yanayin lafiyar abokan zamansu kafin su yi aure domin dakile yaduwar cutar karya garkuwar jiki.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin hukumar, Lawan Ibrahim Fagge, ya fitar a Kano.

  • Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan
  • KECHEMA Ta Kaddamar Da Kwamitin Bayar Da Gudunmawar Kula Da Kiwon Lafiya A Kebbi 

Fagge, ya bayyana cewa, mukaddashin Kwamandan hukumar, Hussain Ahmad, ne ya bayyana haka a lokacin da ya tarbi jagorancin kungiyar Achievers Improved Health Initiatives, AIHI, a shelkwatar hukumar da ke unguwar Sharada.

Ya nakalto mukaddashin kwamandan na tabbatar da cewa, hukumar za ta ci gaba da bayar da goyon baya ga yunkurin da kungiyoyi masu zaman kansu ke yi na inganta lafiyar jama’a kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.

“Hisbah za ta hada gwiwa da hukumomin da abin ya shafa domin kara wayar da kan jama’a kan illar cuta mai karya garkuwar jiki.

Labarai Masu Nasaba

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

“Wannan ko shakka babu zai shawo kan yaduwar kwayar cutar da sauran cututtuka masu yaduwa a tsakanin jama’a,” in ji shi.

Tun da fari, kakakin AIHI, Ibrahim Hassan, ya ce sun kai ziyarar ne domin karfafa alakar aiki tsakanin kungiyoyin biyu domin amfanin jama’a.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AureGwajiHisbahKungiyaLafiyaMa'aurata
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Buhari Zai Kawo Karshen Rashin Tsaro A Nijeriya -Buratai

Next Post

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Related

Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna
Rahotonni

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

5 hours ago
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko
Rahotonni

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

6 hours ago
Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu
Manyan Labarai

Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

7 hours ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Tsaro

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

9 hours ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Tsaro

An Cafke Mutum Hudu Bayan ‘Yan Fashi 20 Sun Afka Wasu Gidaje A Bauchi

10 hours ago
NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano
Tsaro

NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

11 hours ago
Next Post
Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

Yunkurin Amurka Kan Sana’ar Kera Sassan Na’urorin Laturoni Ba Zai Yi Nasara Ba

LABARAI MASU NASABA

Gyaran fuska

Gyaran Fuska Da Laushin Fata

August 30, 2025
Shugaban Belarus Ya Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Inganta Ci Gaban Kungiyar SCO

Shugaban Belarus Ya Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Inganta Ci Gaban Kungiyar SCO

August 30, 2025
majalisar kasa

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

August 30, 2025
Sin Da AU Sun Sabunta Hadin Gwiwa Game Da Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani Wajen Raya Noma A Afirka

Sin Da AU Sun Sabunta Hadin Gwiwa Game Da Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani Wajen Raya Noma A Afirka

August 30, 2025
Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa

Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa

August 30, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Game Da Batutuwan Cinikayya

Sin Da Amurka Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Game Da Batutuwan Cinikayya

August 30, 2025
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

August 30, 2025
Ra’ayoyin Jama’a Daga Kuri’ar CGTN Sun Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Raya Kungiyar SCO

Ra’ayoyin Jama’a Daga Kuri’ar CGTN Sun Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Raya Kungiyar SCO

August 30, 2025
Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United

Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United

August 30, 2025
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

August 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.