• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Fasakwari Daban-Daban Har 132 Cikin Kwanaki 60

by Sulaiman
3 years ago
Kwastam

Hukumar Kwastam ta Nijeriya (FOU) shiyyar ‘B’ mai hedikwata a Kaduna, ta ce, ta kwace kayayyaki daban-daban har 132 da akayi fasakwarin su da darajar kudinsu ya kai Naira N690,821,657.94 a cikin kwanaki 60 da suka gabata.

Kwanturola Albashir Hamisu wanda ya bayyana hakan a wata ganawa da manema labarai jim kadan bayan baje kolin kayayyakin da aka kwace daga jihohin yankin, ya yabawa rundunar sojin Nijeriya bisa gudunmawar da suka bada wajen samun nasarar bankado masu fasakwaurin.

  • ‘Yan Fasakwari Sun Harbe Jami’in Kwastam, Sun Raunata Uku A Kwara

Ya ce, duk da cewa ’yan fasakwaurin suna amfani da kwarewa, amma duk da haka, hukumar kwastam ta kan iya gano su, kuma za ta ci gaba da kwace kayayyakin su har sai sun daina yi wa Tattalin Arzikin kasa zagon kasa.

Kayayyakin da aka kama sun hada da dilar kayan gwanjo 758 da buhunan shinkafa 749 (50kg) ta kasar waje da wasu buhunan shinkafar kasar waje 65 (25kg) da katan 533 na taliyar kasashen waje da macaroni da kuma katon 473 na kayayyakin magunguna na kasashen waje.

Sauran kayayyakin sun hada da fakiti 70 na tabar wiwi da jarika 59 (5 lita) na man gyada da buhuna 47 na takin kasashen waje (NPK 50:50:50) da gwanjon tayoyin mota 245 da jarkar man fetur 221 (25lita) ) da katan 116 na takalman mata na kasashen waje da jarkar man gyada 10 (25lita).

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

Haka kuma, an baje kolin motoci guda 24 da suka hada da guda 4 da aka yi amfani da su wajen jigilar kayayyakin da kuma motocin hawa 20 da katan 14 na man gyaran jiki na kasashen waje da katan 12 na tabar sigari da buhu 39 na gwanjon takalma da buhu biyu na gwanjon jakunkuna.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma
Manyan Labarai

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP
Labarai

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
Next Post
Barazanar Kai Harin Ta’addanci: Buhari Zai Gana Da Hafsoshin Tsaro Yau Litinin

Barazanar Kai Harin Ta'addanci: Buhari Zai Gana Da Hafsoshin Tsaro Yau Litinin

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.