• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumomin Saudiyya Sun Kaddamar Da Taswirar Aikin Hajjin Shekarar 1445/2024

by Muhammad
2 years ago
Saudiyya

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta kasar Saudiyya, a ranar Juma’a a birnin Makkah ta kaddamar da taswirar aikin hajjin shekarar 2024.

Ministan Hajji da Umrah na kasar Saudiyya, Dr Tawfiq Al Rabiah ne ya kaddamar da taswirar aikin a wani biki da ya samu halartar shuwagabanni da wakilan alhazai a kasar.

  • Hajji 2023: Alhazan Nijeriya 6 Sun Rasu, 30 Na Da Tabin Hankali A Saudiyya
  • Halin Da Mahajjatan Nijeriya Suke Ciki A Saudiyya

Taron dai an yi shi ne domin nuna kawo karshen aikin Hajjin 2023.

Ya ce nan take za a fara shirye-shiryen Hajjin 2024 tare da mika wa kowace kasa da ta sanar da fara shirye-shiryen.

Al Rabiah ya kara da cewa za a kuma fitar da wasikun tabbatar da adadin maniyyata aikin hajjin 2024 ga kasashen da za su halarci aikin Hajjin.

LABARAI MASU NASABA

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

Ya jero abubuwan da suka fi daukar hankali a taswirar aikin hajjin 2014 da suka hada da gudanar da tarukan share fage daga ranar 16 ga watan Satumba zuwa 4 ga Nuwamba, da shirya taron karawa juna sani na kasa da kasa a ranar 8 ga Janairu, 2024.

Al Rabiah ya bayyana cewa aikin Hajji zai zama na farko da ya kammala dukkan shirye-shirye zai kuma sami damar zabar wurare a Masha’er (Mina, Arafat da Muzdalifah) don aikin Hajjin 2024.

Ministan ya mika godiyarsa ga dukkan hukumomi da ma’aikatan aikin hajji bisa rawar da suka taka a wannan aikin hajjin na shekarar 2023 tare da jaddada aniyar Hukumomin Saudiyya na yi wa Alhazai Bakin Allah hidima ta hanyar da ta dace da hanyar jin ra’ayi daga ma’aikatan aikin hajji da inganta ayyukanta.

Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN) ya ruwaito cewa babban abin da ya faru a taron shi ne sanar da wadanda suka lashe lambar yabo ta Labbaikum Hajj Services a shekarar 2023 inda Iraki ta zama mafi kyawun shiri a aikin hajjin na shekarar 2023.

Sauran kasashe kamar Malaysia, Gambia, Bahrain, Singapore, Afirka ta Kudu da Azerbaijan sun yi fice a fannoni daban-daban na ayyukan hajji.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Saudiyya
Manyan Labarai

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

October 30, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

October 30, 2025
Asuu
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Next Post
Sulhu Da ‘Yan bindiga Ne Zai Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Yerima

Sulhu Da 'Yan bindiga Ne Zai Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya - Yerima

LABARAI MASU NASABA

Saudiyya

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

October 30, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

October 30, 2025
Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Asuu

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

October 29, 2025
Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.