• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumomin Saudiyya Sun Kaddamar Da Taswirar Aikin Hajjin Shekarar 1445/2024

by Muhammad
2 years ago
Saudiyya

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta kasar Saudiyya, a ranar Juma’a a birnin Makkah ta kaddamar da taswirar aikin hajjin shekarar 2024.

Ministan Hajji da Umrah na kasar Saudiyya, Dr Tawfiq Al Rabiah ne ya kaddamar da taswirar aikin a wani biki da ya samu halartar shuwagabanni da wakilan alhazai a kasar.

  • Hajji 2023: Alhazan Nijeriya 6 Sun Rasu, 30 Na Da Tabin Hankali A Saudiyya
  • Halin Da Mahajjatan Nijeriya Suke Ciki A Saudiyya

Taron dai an yi shi ne domin nuna kawo karshen aikin Hajjin 2023.

Ya ce nan take za a fara shirye-shiryen Hajjin 2024 tare da mika wa kowace kasa da ta sanar da fara shirye-shiryen.

Al Rabiah ya kara da cewa za a kuma fitar da wasikun tabbatar da adadin maniyyata aikin hajjin 2024 ga kasashen da za su halarci aikin Hajjin.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Ya jero abubuwan da suka fi daukar hankali a taswirar aikin hajjin 2014 da suka hada da gudanar da tarukan share fage daga ranar 16 ga watan Satumba zuwa 4 ga Nuwamba, da shirya taron karawa juna sani na kasa da kasa a ranar 8 ga Janairu, 2024.

Al Rabiah ya bayyana cewa aikin Hajji zai zama na farko da ya kammala dukkan shirye-shirye zai kuma sami damar zabar wurare a Masha’er (Mina, Arafat da Muzdalifah) don aikin Hajjin 2024.

Ministan ya mika godiyarsa ga dukkan hukumomi da ma’aikatan aikin hajji bisa rawar da suka taka a wannan aikin hajjin na shekarar 2023 tare da jaddada aniyar Hukumomin Saudiyya na yi wa Alhazai Bakin Allah hidima ta hanyar da ta dace da hanyar jin ra’ayi daga ma’aikatan aikin hajji da inganta ayyukanta.

Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN) ya ruwaito cewa babban abin da ya faru a taron shi ne sanar da wadanda suka lashe lambar yabo ta Labbaikum Hajj Services a shekarar 2023 inda Iraki ta zama mafi kyawun shiri a aikin hajjin na shekarar 2023.

Sauran kasashe kamar Malaysia, Gambia, Bahrain, Singapore, Afirka ta Kudu da Azerbaijan sun yi fice a fannoni daban-daban na ayyukan hajji.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima
Manyan Labarai

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Next Post
Sulhu Da ‘Yan bindiga Ne Zai Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Yerima

Sulhu Da 'Yan bindiga Ne Zai Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya - Yerima

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.