ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Halin Da Mahajjatan Nijeriya Suke Ciki A Saudiyya

by Abubakar Abba and Abdullahi Muh'd Sheka
3 years ago
Mahajjatan Nijeriya

Hukumar jin dadin alhazai ta kasa (NAHCON) ta tabbatar da mutuwar mahajjacin Nijeriya a Makka da ke cikin Kasar Saudiyya.

Haka kuma ta bayyana cewa wasu mahajjaci guda daya ya bace a Madina, yayin da wasu mata guda uku suka yi barin ciki sakamakon wasu dadidai.

  • Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji

Shugaban tawagar likitocin hukumar, Dakta Usman Galadima shi ya bayyana hakan a wata tattaunawa ta musamman da ya yi da manema labarai. Ya ce likitoci guda shida na NAHCON ne ke duba majiyyatan Nijeriya 11,000 da suka samu raunika tun daga ranar da aka fara jigilar mahajjatan.

ADVERTISEMENT

Hukumar NAHCON ta bayyana cewa wannan shi ne karo na farko da aka fi samun yawan mata masu juna biyu da suka isa kasa mai tsarki.

Hakazalika, Hukumar NAHCON ta nuna rashin jin dadinta kan zargin da wasu hukumomin aikin hajji na jihohin kasar suka yi mata kan gazawar tura kudi a cikin asusun gata na maniyyata masu aikin hajji bana wanda hakan ne ya sa wasu maniyyatan ba su samu damar tashi zuwa kasar Saudiyya ba domin sauke faradi.

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Mataimakin Darakantan samar da bayanai na NAHCON, Mousa Ubandawaki ne ya karyarta zargin hukumomin na jihohin a cikin sanarwar da ya fitar, inda sanarwar ta danganta zargin a matsayin marar tushe balle makama da da ake yi mata.

A cewar Ubandawaki, tun da farko hukumar ta amince da hukomomin kan cewa, kujerun da za a kebe wa maniyya za su kasance daga kashi 60 zuwa 40 a karkashin shirin na asusun gata na ajiyar kudin maniyyatan.

NAHCON ta nuna rashin jin dadinta kan zargin kin samarwa da maniyyan kujerun aikin hajjin bana a karkashina susun gata, inda hakan ya sa wasu hukumin aikin ajji na jihohin Kaduna, Abuja, Gombe da Jigawa suka zargi NAHCON.

Ubandawaki ya kara da cewa, yana da kyau a sanar da cewa Bakin Jaiz ya tura kudaden a cikin asusun gata na maniyyatan ga hukumomin aikin hajji na kasa don gudanar da aikin hajjin na bana.

Ya sanar da cewa, bisa wannan ana jiran hukumar aikin hajji ta Jihar Kaduna ta kebe kashi 40 a cikin dari wanda ya kai Naira 2,000 a cikin asusun gata na shirin.

Ubandawaki ya cewa, duk da wannan adadin maniyyatan, 108 kacal ne aka sanya su a cikin asusun gatan na Jihar Kaduna daga cikin maniyyata 6,255.

Acewarsa, duk irin wadannan matsalolin ne suka faru a sauran hukomomin aikin hajji da ke a sauran jihohin kasar nan, inda suka kitsa hakan don su bata wa NAHCON da shirin na asusun gata suna.

Ubandawaki ya baayyana cewa, hukmar ta ci gaba da nuna yin hakuri da fahimtar su kan shirin da kuma tsarin kafin kwalliya ta fara biya kudin Sabulu.

Ya sanar da cewa, bayanan da hukumar aikin hajji ta Jihar Kaduna ta sanar da sauran takwarorin na jihohi bisa zargin NAHCON karya ce tsagwaronta kuma sun yi hakan ne da nufin bata wa NAHCON suna.

NAHCON ta gode wa wadanda suka shiga cikin shirin na asusun gata, musamman kan yakinin da yardar da suka nuna kan shirin, inda hukumar ta kuma roki maniyyatan da ba a samu damar kwashe su zuwa Saudiyya ba, da su kwantar da hankulan su kuma zamo masu bin doka da oda.

Mahajjatan Nijeriya
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware
Mahajjatan Nijeriya
Abdullahi Muh'd Sheka
+ posts Bio
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Sakamakon Matsin Lambar Jami’an Tsaro, ‘Yan Ta’adda Na Fuskantar Ƙarancin Abinci
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Kisan Gillar Mutum 7 A Kano: Sarakuna Da Malamai Da Iyaye Sun Nemi A Gaggauta Yanke Wa Waɗanda Ake Zargi Hukunci
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

MASU ALAKA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Next Post
Goro

GORON JUMA’A

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.