ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Halin Da Mahajjatan Nijeriya Suke Ciki A Saudiyya

by Abubakar Abba and Abdullahi Muh'd Sheka
3 years ago
Mahajjatan Nijeriya

Hukumar jin dadin alhazai ta kasa (NAHCON) ta tabbatar da mutuwar mahajjacin Nijeriya a Makka da ke cikin Kasar Saudiyya.

Haka kuma ta bayyana cewa wasu mahajjaci guda daya ya bace a Madina, yayin da wasu mata guda uku suka yi barin ciki sakamakon wasu dadidai.

  • Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji

Shugaban tawagar likitocin hukumar, Dakta Usman Galadima shi ya bayyana hakan a wata tattaunawa ta musamman da ya yi da manema labarai. Ya ce likitoci guda shida na NAHCON ne ke duba majiyyatan Nijeriya 11,000 da suka samu raunika tun daga ranar da aka fara jigilar mahajjatan.

ADVERTISEMENT

Hukumar NAHCON ta bayyana cewa wannan shi ne karo na farko da aka fi samun yawan mata masu juna biyu da suka isa kasa mai tsarki.

Hakazalika, Hukumar NAHCON ta nuna rashin jin dadinta kan zargin da wasu hukumomin aikin hajji na jihohin kasar suka yi mata kan gazawar tura kudi a cikin asusun gata na maniyyata masu aikin hajji bana wanda hakan ne ya sa wasu maniyyatan ba su samu damar tashi zuwa kasar Saudiyya ba domin sauke faradi.

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

Mataimakin Darakantan samar da bayanai na NAHCON, Mousa Ubandawaki ne ya karyarta zargin hukumomin na jihohin a cikin sanarwar da ya fitar, inda sanarwar ta danganta zargin a matsayin marar tushe balle makama da da ake yi mata.

A cewar Ubandawaki, tun da farko hukumar ta amince da hukomomin kan cewa, kujerun da za a kebe wa maniyya za su kasance daga kashi 60 zuwa 40 a karkashin shirin na asusun gata na ajiyar kudin maniyyatan.

NAHCON ta nuna rashin jin dadinta kan zargin kin samarwa da maniyyan kujerun aikin hajjin bana a karkashina susun gata, inda hakan ya sa wasu hukumin aikin ajji na jihohin Kaduna, Abuja, Gombe da Jigawa suka zargi NAHCON.

Ubandawaki ya kara da cewa, yana da kyau a sanar da cewa Bakin Jaiz ya tura kudaden a cikin asusun gata na maniyyatan ga hukumomin aikin hajji na kasa don gudanar da aikin hajjin na bana.

Ya sanar da cewa, bisa wannan ana jiran hukumar aikin hajji ta Jihar Kaduna ta kebe kashi 40 a cikin dari wanda ya kai Naira 2,000 a cikin asusun gata na shirin.

Ubandawaki ya cewa, duk da wannan adadin maniyyatan, 108 kacal ne aka sanya su a cikin asusun gatan na Jihar Kaduna daga cikin maniyyata 6,255.

Acewarsa, duk irin wadannan matsalolin ne suka faru a sauran hukomomin aikin hajji da ke a sauran jihohin kasar nan, inda suka kitsa hakan don su bata wa NAHCON da shirin na asusun gata suna.

Ubandawaki ya baayyana cewa, hukmar ta ci gaba da nuna yin hakuri da fahimtar su kan shirin da kuma tsarin kafin kwalliya ta fara biya kudin Sabulu.

Ya sanar da cewa, bayanan da hukumar aikin hajji ta Jihar Kaduna ta sanar da sauran takwarorin na jihohi bisa zargin NAHCON karya ce tsagwaronta kuma sun yi hakan ne da nufin bata wa NAHCON suna.

NAHCON ta gode wa wadanda suka shiga cikin shirin na asusun gata, musamman kan yakinin da yardar da suka nuna kan shirin, inda hukumar ta kuma roki maniyyatan da ba a samu damar kwashe su zuwa Saudiyya ba, da su kwantar da hankulan su kuma zamo masu bin doka da oda.

Mahajjatan Nijeriya
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”
Mahajjatan Nijeriya
Abdullahi Muh'd Sheka
+ posts Bio
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Sakamakon Matsin Lambar Jami’an Tsaro, ‘Yan Ta’adda Na Fuskantar Ƙarancin Abinci
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Kisan Gillar Mutum 7 A Kano: Sarakuna Da Malamai Da Iyaye Sun Nemi A Gaggauta Yanke Wa Waɗanda Ake Zargi Hukunci
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

MASU ALAKA

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu
Labarai

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi
Labarai

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
Next Post
Goro

GORON JUMA’A

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.