ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Halin Da Mahajjatan Nijeriya Suke Ciki A Saudiyya

by Abubakar Abba and Abdullahi Muh'd Sheka
3 years ago
Mahajjatan Nijeriya

Hukumar jin dadin alhazai ta kasa (NAHCON) ta tabbatar da mutuwar mahajjacin Nijeriya a Makka da ke cikin Kasar Saudiyya.

Haka kuma ta bayyana cewa wasu mahajjaci guda daya ya bace a Madina, yayin da wasu mata guda uku suka yi barin ciki sakamakon wasu dadidai.

  • Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji

Shugaban tawagar likitocin hukumar, Dakta Usman Galadima shi ya bayyana hakan a wata tattaunawa ta musamman da ya yi da manema labarai. Ya ce likitoci guda shida na NAHCON ne ke duba majiyyatan Nijeriya 11,000 da suka samu raunika tun daga ranar da aka fara jigilar mahajjatan.

ADVERTISEMENT

Hukumar NAHCON ta bayyana cewa wannan shi ne karo na farko da aka fi samun yawan mata masu juna biyu da suka isa kasa mai tsarki.

Hakazalika, Hukumar NAHCON ta nuna rashin jin dadinta kan zargin da wasu hukumomin aikin hajji na jihohin kasar suka yi mata kan gazawar tura kudi a cikin asusun gata na maniyyata masu aikin hajji bana wanda hakan ne ya sa wasu maniyyatan ba su samu damar tashi zuwa kasar Saudiyya ba domin sauke faradi.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mataimakin Darakantan samar da bayanai na NAHCON, Mousa Ubandawaki ne ya karyarta zargin hukumomin na jihohin a cikin sanarwar da ya fitar, inda sanarwar ta danganta zargin a matsayin marar tushe balle makama da da ake yi mata.

A cewar Ubandawaki, tun da farko hukumar ta amince da hukomomin kan cewa, kujerun da za a kebe wa maniyya za su kasance daga kashi 60 zuwa 40 a karkashin shirin na asusun gata na ajiyar kudin maniyyatan.

NAHCON ta nuna rashin jin dadinta kan zargin kin samarwa da maniyyan kujerun aikin hajjin bana a karkashina susun gata, inda hakan ya sa wasu hukumin aikin ajji na jihohin Kaduna, Abuja, Gombe da Jigawa suka zargi NAHCON.

Ubandawaki ya kara da cewa, yana da kyau a sanar da cewa Bakin Jaiz ya tura kudaden a cikin asusun gata na maniyyatan ga hukumomin aikin hajji na kasa don gudanar da aikin hajjin na bana.

Ya sanar da cewa, bisa wannan ana jiran hukumar aikin hajji ta Jihar Kaduna ta kebe kashi 40 a cikin dari wanda ya kai Naira 2,000 a cikin asusun gata na shirin.

Ubandawaki ya cewa, duk da wannan adadin maniyyatan, 108 kacal ne aka sanya su a cikin asusun gatan na Jihar Kaduna daga cikin maniyyata 6,255.

Acewarsa, duk irin wadannan matsalolin ne suka faru a sauran hukomomin aikin hajji da ke a sauran jihohin kasar nan, inda suka kitsa hakan don su bata wa NAHCON da shirin na asusun gata suna.

Ubandawaki ya baayyana cewa, hukmar ta ci gaba da nuna yin hakuri da fahimtar su kan shirin da kuma tsarin kafin kwalliya ta fara biya kudin Sabulu.

Ya sanar da cewa, bayanan da hukumar aikin hajji ta Jihar Kaduna ta sanar da sauran takwarorin na jihohi bisa zargin NAHCON karya ce tsagwaronta kuma sun yi hakan ne da nufin bata wa NAHCON suna.

NAHCON ta gode wa wadanda suka shiga cikin shirin na asusun gata, musamman kan yakinin da yardar da suka nuna kan shirin, inda hukumar ta kuma roki maniyyatan da ba a samu damar kwashe su zuwa Saudiyya ba, da su kwantar da hankulan su kuma zamo masu bin doka da oda.

Mahajjatan Nijeriya
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 
Mahajjatan Nijeriya
Abdullahi Muh'd Sheka
+ posts Bio
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Sakamakon Matsin Lambar Jami’an Tsaro, ‘Yan Ta’adda Na Fuskantar Ƙarancin Abinci
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Kisan Gillar Mutum 7 A Kano: Sarakuna Da Malamai Da Iyaye Sun Nemi A Gaggauta Yanke Wa Waɗanda Ake Zargi Hukunci
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Goro

GORON JUMA’A

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.