• English
  • Business News
Wednesday, October 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Idan Rana Ta Fito, Tafin Hannu Bai Iya Kare Ta

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
Rana

Kasar Sin ta sake nanata gargadi a jiya, bayan sanarwar da Amurka da Japan da Korea ta kudu suka fitar yayin taron tsaro na Munich, suna masu bayyana goyon baya ga shigar Taiwan cikin kungiyoyin kasa da kasa?

Abun tambayar a nan shi ne, shin Taiwan ’yantacciyar kasa ce? 

Abun kunya ne yadda Amurka ke amai ta na lashewa don gane da batutuwan da suka shafi Taiwan da ma alakarta da kasar Sin a matsayinta na kasar dake ganin kanta babba. Ta ce ba ta goyi bayan ’yancin Taiwan, amma wani sako take aikewa ga ’yan aware yankin? Tabbbas tambayar da za ta kasance cikin zukatan al’ummar duniya ita ce, shin za a iya aminta da kalaman Amurka kuwa?  

Batun da ya shafi duk wani yanki na kasar Sin, to batu ne na cikin gidan wanda Sin ce kadai ke da hakki da ikon yanke hukunci a kai. Amurka da kawayenta cikin sanarwar da suka fitar sun nanata goyon bayansu ga wanzuwar zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Taiwan. Sai dai, duk wanda ke bibiyar harkokin duniya, ya san ire-iren kamalan Amurka, su ne ke barazana ga zaman lafiyar yankin. Tana amfani da yankin wajen takalar Sin da kokarin dakile ta, sai dai, idan rana ta fito, tafin hannu bai iya kare ta. Kasar Sin ta riga ta samu ci gaba, kuma tana da dabarun tabbatar da dorewar nasarorinta, don haka babu wani abu da Amurka da kawayenta za su yi da zai durkusar da kasar. Kazalika, ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen daukar matakan da suka wajaba na kare cikakken ’yancinta, ta yi kuma an gani a yankin Hong Kong a shekarun baya.

Yanzu haka kokari ake yi na ganin an shawo kan rikice-rikicen da duniya ke fama da su, amma Amurka da kawayenta kokari suke yi su ci gaba da haifar da hargitsi. Kamar yadda kowa ya sani, kyakkyawar dangantaka tsakanin Sin da Amurka za ta samar da dimbin alfanu ga duniya, don haka, ya kamata Amurka ta yi karatun ta nutsu, kada ta lalata ragowar dangantakar dake tsakaninta da Sin, maimakon haka ta hada hannu da ita, su ceto duniya daga halin take ciki.

LABARAI MASU NASABA

Zimbabwe Ta Jinjinawa Jarin Sin A Matsayin Wanda Ya Bunkasa Masana’atun Samar Da Siminti A Kasar

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Zimbabwe Ta Jinjinawa Jarin Sin A Matsayin Wanda Ya Bunkasa Masana’atun Samar Da Siminti A Kasar
Daga Birnin Sin

Zimbabwe Ta Jinjinawa Jarin Sin A Matsayin Wanda Ya Bunkasa Masana’atun Samar Da Siminti A Kasar

October 22, 2025
Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 
Daga Birnin Sin

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

October 21, 2025
Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

October 21, 2025
Next Post
Tara Daga N100,000 Kan Amfani Da Mitar Wutar Lantarki Ta Ɓarauniyar Hanya –  NERC

Tara Daga N100,000 Kan Amfani Da Mitar Wutar Lantarki Ta Ɓarauniyar Hanya - NERC

LABARAI MASU NASABA

Zimbabwe Ta Jinjinawa Jarin Sin A Matsayin Wanda Ya Bunkasa Masana’atun Samar Da Siminti A Kasar

Zimbabwe Ta Jinjinawa Jarin Sin A Matsayin Wanda Ya Bunkasa Masana’atun Samar Da Siminti A Kasar

October 22, 2025
Gwamna Uba Sani Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Yada Labarai Ahmed Maiyaki 

Gwamna Uba Sani Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Yada Labarai Ahmed Maiyaki 

October 22, 2025
Ba A Yi Wa Kiristoci Kisan Gilla A Arewacin Nijeriya – Sarkin Musulmi

Ba A Yi Wa Kiristoci Kisan Gilla A Arewacin Nijeriya – Sarkin Musulmi

October 22, 2025
Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025 Na Jaridar Leadership: Dauda Lawal

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025 Na Jaridar Leadership: Dauda Lawal

October 22, 2025
Shugaban NAHCON Ya Musanta Zargin Tsare Ɗan Jarida Da Aikata Cin Hanci

Shugaban NAHCON Ya Musanta Zargin Tsare Ɗan Jarida Da Aikata Cin Hanci

October 22, 2025
Babaganaru Ya Zama Sabon Kocin Kano Pillars

Babaganaru Ya Zama Sabon Kocin Kano Pillars

October 22, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

October 22, 2025
ASUU Ta Dakatar Da Yajin Aiki, Ta Bai Wa Gwamnati Wa’adin Wata Guda Don Biyan Buƙatunta

ASUU Ta Dakatar Da Yajin Aiki, Ta Bai Wa Gwamnati Wa’adin Wata Guda Don Biyan Buƙatunta

October 22, 2025
Rashin Abinci Mai Gina Jiki Barazana Ce Ga Lafiyar Al’umma – Gwamna Lawal

Rashin Abinci Mai Gina Jiki Barazana Ce Ga Lafiyar Al’umma – Gwamna Lawal

October 22, 2025
Majalisa Ta Amince Da Dokar Ɗaurin Rai Da Rai Ga Masu Yi Wa Ƙananan Yara Fyaɗe

Majalisa Ta Amince Da Dokar Ɗaurin Rai Da Rai Ga Masu Yi Wa Ƙananan Yara Fyaɗe

October 22, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.