ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Dalilin Da Ya Sa Amurka Ta Hura Wutar Rikici Game Da “Yin Takara A Sararin Samaniya” Tare Da Kasar Sin A Argentina?

by CMG Hausa
2 years ago
Amurka

Shugaban hukumar kula da sararin samaniya ta kasar Amurka Bill Nelson, ya ziyarci kasar Argentina a ranar 27 ga watan nan, inda a wajen wani taron manema labarai da aka yi a birnin Buenos Aires, Nelson ya ayyana nasarorin da kasar Sin ta samu wajen binciken duniyar wata, da duniyar Mars, tare da bayyana cewa, a halin yanzu Sin da Amurka suna yin takara kan harkokin sararin samaniya.

Wannan ba shi ne karon farko da manyan jami’an Amurka, suke hura wutar rikici kan batun sararin samaniya a kasar Argentina ba. A watan Maris din shekara ta 2022 ma, kwamandar rundunar sojojin Amurka dake kudancin kasar wato USSOUTHCOM, Laura Richardson, ta ziyarci Argentina, inda ta ce tashar binciken sararin samaniya mai nisa ta hadin-gwiwar Sin da Argentina dake jihar Neuquén, tasha ce ta aikin soja.

  • Yadda Al’adu Nagari Ke Rainon Sinawa: Tarihi Daga Cibiyar Yinxu Ta Anyang Dake Kara Fahimtar Da Sirrin Wayewar Kan Sinawa

To sai dai a nasa bangare, ministan kula da kirkire-kirkiren kimiyya da fasaha na Argentina Daniel Filmus, ya maida martani kan wannan furuci na Laura, inda ya ce, kasarsa na amfani da tashar dake jihar Neuquén don gudanar da hadin-gwiwa tare da kasar Sin ne a fannin binciken sararin samaniya da taurarin dan Adam, kamar yadda kasar take yi da kasashen Turai.

ADVERTISEMENT

Hakikanin gaskiya, tun a shekara ta 2012, hukumar kula da harkokin sararin samaniya ta Turai, ta kafa tashar binciken sararin samaniya mai nisa a Argentina, amma ko me ya sa Amurka ke zargin kasar Sin ita kadai?

Tun dai lokacin fara binciken harkokin sararin samaniya ya zuwa yanzu, kasar Sin na tsayawa kan fannin zaman lafiya. Kamar tashar binciken sararin samaniya ta kasar Sin da a yanzu haka take aiki a sararin samaniyar, wadda aka bude ga dukkan kasashe membobin Majalisar Dinkin Duniya, wanda hakan ya zama karon farko a tarihi na yin hakan. Wannan ya shaida niyyar kasar Sin na binciken sararin samaniya, wanda ba za’a iya shafa mata bakin fenti kan sa ba.

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Sararin samaniya, gida ne ga daukacin al’ummar duniya, ba wai wuri ne da wata kasa ke iya nuna fin karfinta ba. Kaza lika bai kamata wasu Amurkawa, su rike tsoffin ra’ayoyinsu na da ba, kuma bai kamata a maimaita ayyukan lokacin yakin cacar baka ba, wannan ba zai yiwu ba. (Murtala Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Next Post
Badakala A Kano: An Gano Biliyan 4 Da Ta Yi Batan-Dabo A KASCO

Badakala A Kano: An Gano Biliyan 4 Da Ta Yi Batan-Dabo A KASCO

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025
Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

November 12, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

An Kama Direban Gwamnati Da Hannu A Satar Motar Ofishin Mataimakin Gwamnan Kano

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

November 12, 2025
‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

November 12, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025
Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

Bayanan Da Muka Samu Sun Nuna An Fara Samun Tsaro A Nijeriya – Hafsan Sojin Ƙasa

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.