• English
  • Business News
Monday, July 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ingila Ta Rage Haraji Kan Kayayyakin Nijeriya 3,000

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Ingila Ta Rage Haraji Kan Kayayyakin Nijeriya 3,000
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasar Ingila ta sanar da matakin da ta dauka na rage haraji kan kayayyakin da ake shigar mata daga kasar Nijeriya sama 3,000, a karkashin wani shiri bunkasa kasuwancin kasashe masu tasowa (DCTC).

Jakadar kasar Ingila a Nijeriya, Richard Montgomery, shi ne ya shaida hakan a Abuja ranar Talata a wajen wani taron kara wa juna sani kan shirin Ingila na bunkasa harkokin kasuwancin kasashe masu tasowa da aka shirya da hadin guiwar ma’aikatar kula da harkokin kasuwanci, cinikayya da zuba jari ta Nijeriya da kuma hukumar bunkasa fitar da kayayyakin Nijeriya zuwa kasashen waje (NEPC).

  • Mafi Yawan Matan Arewa Ba Sa Samun Horo Da Kwarin Gwiwa – Zainab Ado Bayero

Jakadar wanda ya samun wakilcin mataimakiyarsa, Misis Gill Atkinson, ya ce sun dauki matakin ne domin kyautatawa da bunkasa harkokin kasuwanci a tsakanin kasar Ingila da kuma Nijeriya.

“Shiri bunkasa hada-hadar kasuwancin kasashe masu tasowa na amfanar da kasashe 46, daga cikinsu kasashe 31 duk suna Afrika, kuma kasar da za ta zama muhimmiya a wannan bangaren ita ce Nijeriya.

“Wannan sabon tsarin cinikayyar ya fara aiki ne daga ranar 19 ga watan Yuli, kuma shi ne tsari mafi inganci da ke saurin saukawawa da bunkasa hada-hadar kasuwanci ga kowace kasa a fadin duniya. Kasar Ingila ta himmatu wajen kyautata dangartakarta da Nijeriya mai dadadden tarihi kuma da yunkurin ganin kowani bangare a tsakaninsu ta amfana da wannan alakar.

Labarai Masu Nasaba

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

“Nijeriya ce za ta fi kowace kasa morar sabon tsarin bunkasa hada-hadar kasuwanci na CTS. Domin kuwa an rage haraji ga kayayyakin Nijeriya sama da 3000 da ke nuni da kaso 99 cikin dari na kayayyakin da Nijeriya ke fitarwa zuwa kasar Ingila,” in ji shi.

Tun da farko a jawabinta, babbar sakatariya a ma’aikatar cinikayya da zuba hannun jari a Nijeriya, Dakta Ebelyn Ngige, da ta samu wakilcin daraktan kasuwanci na ma’aikatar, Suleiman Audu, ta ce sabon tsarin zai yi matukar taimakawa wajen bunkasar kayayyakin da Nijeriya ke fitarwa zuwa kasar.
Ta jinjina wa kasar Ingila bisa daukan wannan matakin, ta na mai cewa hakan zai kara kyautata alaka tsakanin kasashen biyu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Haraji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Arsenal Ta Yi Canjaras Da Fulham A Firimiya

Next Post

Sojojin Nijeriya Sun Yi Taro Kan Shafukan Sada Zumunta A Kebbi

Related

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar
Labarai

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

8 hours ago
Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo
Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

9 hours ago
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

13 hours ago
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
Manyan Labarai

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

13 hours ago
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano
Labarai

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

15 hours ago
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark
Labarai

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

16 hours ago
Next Post
Sojojin Nijeriya Sun Yi Taro Kan Shafukan Sada Zumunta A Kebbi

Sojojin Nijeriya Sun Yi Taro Kan Shafukan Sada Zumunta A Kebbi

LABARAI MASU NASABA

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

July 27, 2025
Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

July 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

July 27, 2025
Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

July 27, 2025
Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

July 27, 2025
Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

July 27, 2025
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.