ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ingila Ta Rage Haraji Kan Kayayyakin Nijeriya 3,000

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Ingila

Kasar Ingila ta sanar da matakin da ta dauka na rage haraji kan kayayyakin da ake shigar mata daga kasar Nijeriya sama 3,000, a karkashin wani shiri bunkasa kasuwancin kasashe masu tasowa (DCTC).

Jakadar kasar Ingila a Nijeriya, Richard Montgomery, shi ne ya shaida hakan a Abuja ranar Talata a wajen wani taron kara wa juna sani kan shirin Ingila na bunkasa harkokin kasuwancin kasashe masu tasowa da aka shirya da hadin guiwar ma’aikatar kula da harkokin kasuwanci, cinikayya da zuba jari ta Nijeriya da kuma hukumar bunkasa fitar da kayayyakin Nijeriya zuwa kasashen waje (NEPC).

  • Mafi Yawan Matan Arewa Ba Sa Samun Horo Da Kwarin Gwiwa – Zainab Ado Bayero

Jakadar wanda ya samun wakilcin mataimakiyarsa, Misis Gill Atkinson, ya ce sun dauki matakin ne domin kyautatawa da bunkasa harkokin kasuwanci a tsakanin kasar Ingila da kuma Nijeriya.

ADVERTISEMENT

“Shiri bunkasa hada-hadar kasuwancin kasashe masu tasowa na amfanar da kasashe 46, daga cikinsu kasashe 31 duk suna Afrika, kuma kasar da za ta zama muhimmiya a wannan bangaren ita ce Nijeriya.

“Wannan sabon tsarin cinikayyar ya fara aiki ne daga ranar 19 ga watan Yuli, kuma shi ne tsari mafi inganci da ke saurin saukawawa da bunkasa hada-hadar kasuwanci ga kowace kasa a fadin duniya. Kasar Ingila ta himmatu wajen kyautata dangartakarta da Nijeriya mai dadadden tarihi kuma da yunkurin ganin kowani bangare a tsakaninsu ta amfana da wannan alakar.

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

“Nijeriya ce za ta fi kowace kasa morar sabon tsarin bunkasa hada-hadar kasuwanci na CTS. Domin kuwa an rage haraji ga kayayyakin Nijeriya sama da 3000 da ke nuni da kaso 99 cikin dari na kayayyakin da Nijeriya ke fitarwa zuwa kasar Ingila,” in ji shi.

Tun da farko a jawabinta, babbar sakatariya a ma’aikatar cinikayya da zuba hannun jari a Nijeriya, Dakta Ebelyn Ngige, da ta samu wakilcin daraktan kasuwanci na ma’aikatar, Suleiman Audu, ta ce sabon tsarin zai yi matukar taimakawa wajen bunkasar kayayyakin da Nijeriya ke fitarwa zuwa kasar.
Ta jinjina wa kasar Ingila bisa daukan wannan matakin, ta na mai cewa hakan zai kara kyautata alaka tsakanin kasashen biyu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

November 15, 2025
Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC
Manyan Labarai

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama
Manyan Labarai

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Next Post
Sojojin Nijeriya Sun Yi Taro Kan Shafukan Sada Zumunta A Kebbi

Sojojin Nijeriya Sun Yi Taro Kan Shafukan Sada Zumunta A Kebbi

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Sha Alwashin Bunkasa Goyon Bayan Juna Tsakaninta Da Saliyo

Sin Ta Sha Alwashin Bunkasa Goyon Bayan Juna Tsakaninta Da Saliyo

November 15, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

November 15, 2025
An Gabatar Da Sabuwar Hanyar Raya Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

An Gabatar Da Sabuwar Hanyar Raya Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

November 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

November 15, 2025
Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

November 15, 2025
Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

November 15, 2025
Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

November 15, 2025
Yadda Za Ku Gyara Kanku

Yadda Za Ku Gyara Kanku

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.