• English
  • Business News
Saturday, July 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ingila Ta Rage Haraji Kan Kayayyakin Nijeriya 3,000

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Ingila Ta Rage Haraji Kan Kayayyakin Nijeriya 3,000
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasar Ingila ta sanar da matakin da ta dauka na rage haraji kan kayayyakin da ake shigar mata daga kasar Nijeriya sama 3,000, a karkashin wani shiri bunkasa kasuwancin kasashe masu tasowa (DCTC).

Jakadar kasar Ingila a Nijeriya, Richard Montgomery, shi ne ya shaida hakan a Abuja ranar Talata a wajen wani taron kara wa juna sani kan shirin Ingila na bunkasa harkokin kasuwancin kasashe masu tasowa da aka shirya da hadin guiwar ma’aikatar kula da harkokin kasuwanci, cinikayya da zuba jari ta Nijeriya da kuma hukumar bunkasa fitar da kayayyakin Nijeriya zuwa kasashen waje (NEPC).

  • Mafi Yawan Matan Arewa Ba Sa Samun Horo Da Kwarin Gwiwa – Zainab Ado Bayero

Jakadar wanda ya samun wakilcin mataimakiyarsa, Misis Gill Atkinson, ya ce sun dauki matakin ne domin kyautatawa da bunkasa harkokin kasuwanci a tsakanin kasar Ingila da kuma Nijeriya.

“Shiri bunkasa hada-hadar kasuwancin kasashe masu tasowa na amfanar da kasashe 46, daga cikinsu kasashe 31 duk suna Afrika, kuma kasar da za ta zama muhimmiya a wannan bangaren ita ce Nijeriya.

“Wannan sabon tsarin cinikayyar ya fara aiki ne daga ranar 19 ga watan Yuli, kuma shi ne tsari mafi inganci da ke saurin saukawawa da bunkasa hada-hadar kasuwanci ga kowace kasa a fadin duniya. Kasar Ingila ta himmatu wajen kyautata dangartakarta da Nijeriya mai dadadden tarihi kuma da yunkurin ganin kowani bangare a tsakaninsu ta amfana da wannan alakar.

Labarai Masu Nasaba

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

“Nijeriya ce za ta fi kowace kasa morar sabon tsarin bunkasa hada-hadar kasuwanci na CTS. Domin kuwa an rage haraji ga kayayyakin Nijeriya sama da 3000 da ke nuni da kaso 99 cikin dari na kayayyakin da Nijeriya ke fitarwa zuwa kasar Ingila,” in ji shi.

Tun da farko a jawabinta, babbar sakatariya a ma’aikatar cinikayya da zuba hannun jari a Nijeriya, Dakta Ebelyn Ngige, da ta samu wakilcin daraktan kasuwanci na ma’aikatar, Suleiman Audu, ta ce sabon tsarin zai yi matukar taimakawa wajen bunkasar kayayyakin da Nijeriya ke fitarwa zuwa kasar.
Ta jinjina wa kasar Ingila bisa daukan wannan matakin, ta na mai cewa hakan zai kara kyautata alaka tsakanin kasashen biyu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Haraji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Arsenal Ta Yi Canjaras Da Fulham A Firimiya

Next Post

Sojojin Nijeriya Sun Yi Taro Kan Shafukan Sada Zumunta A Kebbi

Related

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa
Labarai

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

3 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

3 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da ÆŠansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

6 hours ago
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

7 hours ago
Abin Da Ya Sa ‘Yan Nijeriya Ba Su Mori Dimokuradiyya Ba Har Yanzu –Jega
Labarai

Shirin Tinubu Kan Kiwon Dabbobi Zai Samar Da Ayyukan Yi Miliyan 5 Ga Matasa – Jega

9 hours ago
‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote
Labarai

‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote

10 hours ago
Next Post
Sojojin Nijeriya Sun Yi Taro Kan Shafukan Sada Zumunta A Kebbi

Sojojin Nijeriya Sun Yi Taro Kan Shafukan Sada Zumunta A Kebbi

LABARAI MASU NASABA

Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

July 5, 2025
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

July 5, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

July 5, 2025
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

July 5, 2025
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A ZaÉ“en 2027 Ba – NNPP

July 5, 2025
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

July 5, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

July 5, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

July 5, 2025
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

July 5, 2025
Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.