• Leadership Hausa
Monday, May 29, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jagorori Da Al’ummun Afirka Ne Ke Da Ta Cewa Game Da Alfanun Kasar Sin Ko Akasin Hakan A Nahiyar 

by CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Jagorori Da Al’ummun Afirka Ne Ke Da Ta Cewa Game Da Alfanun Kasar Sin Ko Akasin Hakan A Nahiyar 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya ce jagorori, da al’ummun Afirka, ciki har da na kasar Angola ne ke da ta cewa, game da ko kasar Sin na haifar da alherai a Afirka ko akasin hakan. 

Wang Wenbin, ya bayyana hakan ne yayin taron manema labarai na Larabar nan, a matsayin martani ga kalaman wasu kafafen watsa labaran kasar Japan na baya bayan nan, yayin da suke zantawa da shugaban kasar Angola João Manuel Lourenço, lokacin da ya ziyarci Japan din.

  • CMG Ya Rattaba Hannu Kan Takardar Tunatarwar Hadin Gwiwa Da Jaridar Rasha

Cikin tsokacin kafofin watsa labaran na Japan, an jiyo suna cewa wai Japan, na damuwa game da babban tasirin da kasar Sin ke yi a nahiyar Afirka. Sai dai a martanin da shi kan sa ya mayar, shugaba Lorenzo ya ce bai ga dalilin da zai sa Japan ta damu da harkokin da Sin ke gudanarwa a Afirka ba. Ya ce maimakon nuna yatsa, kamata ya yi ma dukkanin sassa su yi maraba da hadin gwiwar kasa da kasa, ba tare da mayar da wani bangare saniyar ware ba.

Game da hakan, Wang Wenbin ya jaddada muhimmancin hadin gwiwar Sin da nahiyar Afirka, wadda ya ce alaka ce ta cin moriyar juna mai tattare da alherai. Kaza lika a matsayin ta na muhimmiyar abokiyar cudanya a Afirka, Angola ta zamo kasa ta 2 mafi girman cinikayya ta Sin a Afrika.

Daga nan sai Wang ya bayyana cewa, Afirka nahiya ce mai cike da karsashin cimma buruka, kuma kasashen nahiyar masu tarin yawa, na kan hanyar samun ci gaba da farfadowa, suna kuma bukatar kakkarfan tallafi da hadin gwiwa daga sassan kasa da kasa. (Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

Sin Ta Samar Da Muhimmiyar Gudummawa Ga Sha’anin Kiyaye Zaman Lafiya

 

 

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Sakon Jaje Ga Malawi Da Mozambique Bisa Ta’adin Da Mahaukaciyar Guguwa Ta Yi Wa Kasashen

Next Post

An Cika Shekaru 10 Tun Bayan Da Xi Jinping Ya Gabatar Da Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Daukacin Bil’adama

Related

An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha
Daga Birnin Sin

An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

15 hours ago
Sin Ta Samar Da Muhimmiyar Gudummawa Ga Sha’anin Kiyaye Zaman Lafiya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samar Da Muhimmiyar Gudummawa Ga Sha’anin Kiyaye Zaman Lafiya

19 hours ago
Jirgin Sama Samfurin C919 Kirar Kasar Sin Ya Fara Jigilar Fasinjoji
Daga Birnin Sin

Jirgin Sama Samfurin C919 Kirar Kasar Sin Ya Fara Jigilar Fasinjoji

21 hours ago
An Yi Bikin Kaddamar Da Littafin “Tambayoyi Da Amsoshi Kan Tunanin Xi Jinping Game Da Tsarin Gurguzu Mai Halayyar Musamman Ta Kasar Sin A Sabon Zamani” A Turanci
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Kaddamar Da Littafin “Tambayoyi Da Amsoshi Kan Tunanin Xi Jinping Game Da Tsarin Gurguzu Mai Halayyar Musamman Ta Kasar Sin A Sabon Zamani” A Turanci

2 days ago
Bill Gates: Kasar Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Tinkarar Kalubale Masu Sarkakiya A Duniya
Daga Birnin Sin

Bill Gates: Kasar Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Tinkarar Kalubale Masu Sarkakiya A Duniya

2 days ago
Ministan Harkokin Kasuwanci na Sin Wang Wentao Ya Gana Da Darakta Janar Ta WTO Ngozi Okonjo-Iweala
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Kasuwanci na Sin Wang Wentao Ya Gana Da Darakta Janar Ta WTO Ngozi Okonjo-Iweala

2 days ago
Next Post
An Cika Shekaru 10 Tun Bayan Da Xi Jinping Ya Gabatar Da Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Daukacin Bil’adama

An Cika Shekaru 10 Tun Bayan Da Xi Jinping Ya Gabatar Da Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Daukacin Bil’adama

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

May 29, 2023
A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

May 29, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

May 29, 2023
Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

May 29, 2023
Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

May 29, 2023
Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

May 29, 2023
Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

May 28, 2023
An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

May 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.