• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jakadan Sin Dake Najeriya Ya Gana Da Janar Gowon

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Jakadan Sin Dake Najeriya Ya Gana Da Janar Gowon
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Jakadan kasar Sin a tarayyar Najeriya Cui Jianchun, ya gana da tsohon shugaban gwamnatin sojan kasar Yakubu Gowon, wanda ya taba ba da gagarumar gudummowa ga ci gaban huldar diplomasiyyar tsakanin kasashen biyu.

Jakada Cui ya bayyana cewa, a halin yanzu, huldar dake tsakanin Sin da Najeriya tana gudana yadda ya kamata karkashin kokarin da gwamnatoci da al’ummomin sassan biyu suke yi, kana kasashen biyu suna goyon bayan juna a fannin siyasa, kuma suna taimakawa juna wajen ci gaban tattalin arziki da cinikayya.

Ya ce a nan gaba, kasar Sin tana son hada hannu da Najeriya domin tabbatar da sakamakon da aka samu yayin taron ministoci karo na 8 na dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka, tare kuma da ciyar da huldar dake tsakanin sassan biyu gaba.
A nasa bangaren, janar Gowon ya bayyana cewa, “Kasar Sin da al’ummun Sinawa dake karkashin jagorancin JKS, sun samu babban sakamako wajen gina kasarsu, na taba ziyartar kasar Sin sau da dama a shekarun 1980 da na 1990, da idona na ga yadda kasar Sin ta sauya daga kasar aikin gona dake fama da koma baya, zuwa kasar masana’antu mai wadata.

Ya dace kasashe masu tasowa kamar Najeriya su koyi fasahohin gudanar da harkokin kasa irin na kasar Sin. Hakika a cikin ‘yan shekarun da suka gabata, tarayyar Najeriya ita ma ta samu babban ci gaba a fannin raya tattalin arziki da zamantakewar al’umma, mun godewa kasar Sin saboda goyon bayan da take ba ci gaban Najeriya a fannoni daban daban.” (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabuwar Manufar Amurka Kan Sin Ba Ta Canja Tunaninta Na Yakin Cacar Baka Da Fin Karfi Ba

Next Post

Rundunar Sojin Sin Ta Kira Taro Kan Yanayin Tsaro A Gabar Tekun Guinea

Related

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 
Daga Birnin Sin

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

7 hours ago
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba
Daga Birnin Sin

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

8 hours ago
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin
Daga Birnin Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

9 hours ago
Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jinjinawa Jaruman Kasar Da Suka Kwanta Dama A Ranar Shahidan Kasar Sin

10 hours ago
Duniyar wata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kaddamar Da Binciken Duniyar Wata Mai Zuwa A Tsakanin Shekarar 2024

12 hours ago
Kasar Sin Na Maraba Da Baki Kwararru Domin Su Bada Gudunmuwa Ga Ci Gabanta
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Maraba Da Baki Kwararru Domin Su Bada Gudunmuwa Ga Ci Gabanta

1 day ago
Next Post
Rundunar Sojin Sin Ta Kira Taro Kan Yanayin Tsaro A Gabar Tekun Guinea

Rundunar Sojin Sin Ta Kira Taro Kan Yanayin Tsaro A Gabar Tekun Guinea

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.