• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Jakadan Sin Dake Najeriya Ya Gana Da Janar Gowon

by CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Jakadan Sin Dake Najeriya Ya Gana Da Janar Gowon
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Jakadan kasar Sin a tarayyar Najeriya Cui Jianchun, ya gana da tsohon shugaban gwamnatin sojan kasar Yakubu Gowon, wanda ya taba ba da gagarumar gudummowa ga ci gaban huldar diplomasiyyar tsakanin kasashen biyu.

Jakada Cui ya bayyana cewa, a halin yanzu, huldar dake tsakanin Sin da Najeriya tana gudana yadda ya kamata karkashin kokarin da gwamnatoci da al’ummomin sassan biyu suke yi, kana kasashen biyu suna goyon bayan juna a fannin siyasa, kuma suna taimakawa juna wajen ci gaban tattalin arziki da cinikayya.

Ya ce a nan gaba, kasar Sin tana son hada hannu da Najeriya domin tabbatar da sakamakon da aka samu yayin taron ministoci karo na 8 na dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka, tare kuma da ciyar da huldar dake tsakanin sassan biyu gaba.
A nasa bangaren, janar Gowon ya bayyana cewa, “Kasar Sin da al’ummun Sinawa dake karkashin jagorancin JKS, sun samu babban sakamako wajen gina kasarsu, na taba ziyartar kasar Sin sau da dama a shekarun 1980 da na 1990, da idona na ga yadda kasar Sin ta sauya daga kasar aikin gona dake fama da koma baya, zuwa kasar masana’antu mai wadata.

Ya dace kasashe masu tasowa kamar Najeriya su koyi fasahohin gudanar da harkokin kasa irin na kasar Sin. Hakika a cikin ‘yan shekarun da suka gabata, tarayyar Najeriya ita ma ta samu babban ci gaba a fannin raya tattalin arziki da zamantakewar al’umma, mun godewa kasar Sin saboda goyon bayan da take ba ci gaban Najeriya a fannoni daban daban.” (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabuwar Manufar Amurka Kan Sin Ba Ta Canja Tunaninta Na Yakin Cacar Baka Da Fin Karfi Ba

Next Post

Rundunar Sojin Sin Ta Kira Taro Kan Yanayin Tsaro A Gabar Tekun Guinea

Related

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya
Daga Birnin Sin

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

2 hours ago
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne
Daga Birnin Sin

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

3 hours ago
Tarihi Baya Mantuwa
Daga Birnin Sin

Tarihi Baya Mantuwa

4 hours ago
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%
Daga Birnin Sin

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

5 hours ago
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

6 hours ago
Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya
Daga Birnin Sin

Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya

8 hours ago
Next Post
Rundunar Sojin Sin Ta Kira Taro Kan Yanayin Tsaro A Gabar Tekun Guinea

Rundunar Sojin Sin Ta Kira Taro Kan Yanayin Tsaro A Gabar Tekun Guinea

LABARAI MASU NASABA

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

August 11, 2022
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.