• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar MAU Ta Yaye Dalibai Dubu 5,545 A Yola

byMuh'd Shafi'u Saleh
1 year ago
Jami'ar

Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa, ya bukaci daliban da suka kammala karatu a jami’ar koyarwa ta Modibbo Adama da ke Yola (MAU), da su tashi tsaye da yin aiki tukuru, wajen tunkarar kalubalen da Nijeriya ke fuskanta a halin yanzu da nan gaba.

Fintiri wanda mataimakiyarsa Farfesa Kaletapwa Farauta ta wakilta, ya bayyana haka lokacin da yake jawabi a taron yaye daliban jami’ar karo na 28 ranar Asabar a Yola, ya ce jami’ar ta yi kokari na kyankyasa, da kuma yaye daliban da za su bayar da tallafin da kasa ke bukata.

  • Cutar Kyanda Ta Yi Ajalin Mutum 42 A Adamawa
  • Dan Majalisa Ya Kaddamar Da Ajujuwa 3 A Firamare A Adamawa

Ya ci gaba da cewa “dukkanmu mun taru ba kawai domin mu muku tafi kawai don kun samu nasara ba, amma sai don taya ku murna don samun kyakkyawar makoma mai dorewa,” in ji Fintiri.

Haka kuma gwamna Ahmadu Fintiri, ya taya mataimakin shugaban jami’ar Farfesa Abdullahi Liman, murnar kammala shekaru biyar na shugabancin jami’ar, ya kuma taya mataimakin shugaban jami’ar murnar shirya taron yaye dalibai sau uku a cikin shekaru biyar.

Da yake jawabin bude taron tunda farko shugaban jami’ar Sarkin Akwa Ibom Mai Martaba Okuku Uwa Umoh Adiaka na 3 kuma mai rike da sarautar karamar hukumar Obot Akara, ya taya daliban da aka yayen murna da nasarar da suka samu.

LABARAI MASU NASABA

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

Haka shima mataimakin shugaban jami’ar Farfesa Abdullahi Liman Tukur, ya amince da cewa ya cimma nasarorin ciyar da ci gaba da manufa da manufofin jami’ar ne da goyon baya, ya ce da ba zai samu ba idan bai samu hadin Kai da goyon baya ba.

Dalibai jimla dubu 5,545, suka kammala karatu a shekarar karatun ta 2022/3 a jami’ar, da suka hada da masu difloma 458, da 4,282 a fannin Digiri na farko, da zangon farko 53, zango na biyu 1,143 na sama, 2,376 a matakin kasa na biyu, zango uku 682 da digiri 28.

A bangaren digiri na farko, an kuma ba da takardar shaidar kammala digiri ga dalibai 41, masu digiri na biyu 630 da kuma Ph.D 134 a fannoni daban-daban.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa
Labarai

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Next Post
‘Yan Mata Mu Yi Karatu Sannan Mu Kama Sana’a – Khadija Sambo

‘Yan Mata Mu Yi Karatu Sannan Mu Kama Sana’a - Khadija Sambo

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version