• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jam’iyyun Hamayya Ku Zo Mu Haɗa Kai, Mu Gina Jihar Adamawa – Fintiri 

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
Adamawa

Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri, ya jaddada bukatar samun hadinkan jama’a da bangarorin jam’iyyu da ‘yan siyasar jihar domin bashi damar samun gina jihar Adamawa.

Fintiri, ya bayyana haka ne a wani taron gagarumin tarban da jama’a magoya baya suka shirya masa ranar Juma’a, lokacin da ya dawo Yola fadar jihar tun bayan da kotun Koli ta ayyanashi a matsayin halastaccen gwamna.

  • Hukuncin Zaben Adamawa: Na Rungumi Kaddara – BinanBinani
  • Kotun Koli Za Ta Saurari Shari’ar Zaben Gwamnan Adamawa A Ranar Litinin 

Gwamna Umaru Fintiri, ya ci gaba da cewa “gwamnatina ba zata bada damar gudanar da wargi da hayaniya ko hamayya irin na siyasa marar ma’ana ba, kuma ba zai yi kasa a gwiwa ba wajen ganin an samar da tsarin dimokuradiyya ga kowane dan jihar.

“A ko da yaushe gwamnatina na kan gaba wajen tafiyar da al’umma, ba tare da la’akari da matsayar da suke kanta ko jam’iyyarsu ba, ina kira ga ‘yan jiha da su bamu goyon baya don gina jihar da suke so da kuma burin ganin ta ci gaba.

“Ba mu taba haifar cece-koce ko wani gibi a shugabanci ba, a ko da yaushe muna tabbatar wa al’ummar jiha cewa za mu yi musu aiki, da kuma yi musu abinda ya kamata, ba mu taba shagaltuwa ko na dakika guda ko domin hayaniyar ’yan siyasa kan da nauyin dake kanmu ba” inji Fintiri.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Da yake magana kan hukuncin kotun koli kuwa, gwamnan ya yabawa bangaren shari’ar, ya kara da cewa “hukuncin kotun ya zaburar dani wajen kara gwazo, zanyi iyakacin kokarina da tsayawa tsayin daka da kuma tabbatar da cewa an yi adalci ga jama’a.

“Ban taba rasa imani da bangaren shari’a ba, na fadi lokacin babu adadi, sun tsaya tsayin daka su na gudanar da aikinsu yadda ya dace, hukunce-hukuncensu bai kasance cikin rudani kamar yadda Hudu Ari ya yi wa hukumar zabe INEC ba.

“Don haka zan ci gaba da hadakai da bangaren shari’a domin mu gina dimokuradiyya da gina jiha da kasarmu” inji Fintiri.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai
Labarai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 
Manyan Labarai

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC
Manyan Labarai

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Next Post
Sojoji

Sojoji A Jihar Katsina Sun Fatattaki ‘Yan Bindiga Tare Da Kubutar Da Mutane

LABARAI MASU NASABA

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

October 30, 2025
Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

October 30, 2025
Tinubu Ya Nada Musa Aliyu A Matsayin Shugaban ICPC

Tinubu Ya Amince Da Ƙara Harajin Shigo Da Man Fetur Da Dizal Zuwa Kashi 15

October 30, 2025
Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.