• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jarin Kasar Sin Kan Ababen More Rayuwa Ya Gaggauta Ci Gaban Nahiyar Afrika 

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Jarin Kasar Sin Kan Ababen More Rayuwa Ya Gaggauta Ci Gaban Nahiyar Afrika 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bayyana karuwar jarin kasashen yammacin duniya a kasashen Afrika, a mastayin abun da ya tabbatar da sahihancin tsarin hadin gwiwar kasar Sin da kasashen Afrika, wanda ya fi mayar da hankali kan ababen more rayuwa, kuma ya haifar da ci gaba a fadin nahiyar. 

Ovigwe Eguegu, dan Nijeriya, kuma manazarci a cibiyar tuntuba ta raya kasa da kasa ta Development Reimagined, shi ne ya bayyana haka, lokacin da yake tattaunawa da gidan talabijin na kasar Sin CGTN a baya-bayan nan, inda ya yi watsi da zarge-zarge marasa tushe da wasu kafafen yada labarai na yammacin duniya ke yadawa game da kasancewar Sin a Afrika, wanda suke wa lakabi da “Tarkon Bashi”.

  • Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Taimakawa Yammacin Afrika Da Yankin Sahel

A cewarsa, wannan na zuwa ne yayin da Sin ke zaman babbar mai zuba jari a Afrika. Kuma karuwar cinikayya da jari, za su ci gaba da kasancewa muhimmai wajen samar da guraben ayyukan yi da ci gaba da dunkulewar tattalin arzikin duniya. Ya ce galibin kayayyakin more rayuwa da suke taimakawa wajen sauyawa da raya nahiyar, kasar Sin ce ta samar da kudin aiwatar da su.

Ya kara da cewa, kasashen Afrika sun gane cewa, jarin da Sin ke zubawa kan ababen more rayuwa na yin kyakkyawan tasiri ga ci gaban nahiyar. Kuma ba kasashen Afrika ne kadai suka fahimci hakan ba, domin tsare-tsare kamar na hadin gwiwar samar da ababen more rayuwa da zuba jari na duniya karkashin kungiyar G7, wato PGII, da shirin Global Gateway na kungiyar Tarayyar Turai EU, dukkansu sun zo ne bayan gabatar da shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya ta kasar Sin.

A ganin manazarcin, kasashen yamma sun gabatar da wadancan shirye-shirye 2 ne saboda sun ga kyakkyawan tasirin da zuba jari kan ababen more rayuwa ya haifar a kasashe masu tasowa, yana mai cewa, hakan, ya tabbatar da sahihancin dabarun kasar Sin. (Fa’iza Mustapha)

Labarai Masu Nasaba

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Karfin Batiran Motoci Masu Amfani Da Sabon Makamashi Da Kasar Sin Ke Samarwa Ya Karu A Shekarar 2022

Next Post

Iyayena Ba Su Kalubalanci Shigata Harkar Fim Ba —Hadiza Kabara

Related

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

4 hours ago
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya
Daga Birnin Sin

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

5 hours ago
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

6 hours ago
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

7 hours ago
An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025

8 hours ago
Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

9 hours ago
Next Post
Iyayena Ba Su Kalubalanci Shigata Harkar Fim Ba —Hadiza Kabara

Iyayena Ba Su Kalubalanci Shigata Harkar Fim Ba —Hadiza Kabara

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

September 14, 2025
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

September 14, 2025
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.