• English
  • Business News
Wednesday, October 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jarin Waje Na Kai Tsaye Dake Shigowa Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 1.04 Cikin Watanni 11 Na Farkon Bana

by CGTN Hausa
2 years ago
Jarin waje

Ma’aikatar cinikayya ta kasar Sin, ta ce jarin waje na kai tsaye dake shigowa Sin wato FDI, ya kai yuan tiriliyan 1.04 cikin watanni 11 na farkon shekarar bana.

Alkaluman ma’aikatar ya nuna cewa, jarin na FDI da ake amfani da shi a babban yankin kasar ya kai yuan tiriliyan 1.04, kwatankwacin dalar Amurka biliyan 146.45 cikin watannin 11, wanda ya yi kasa da na shekarar da ta gabata da kaso 10 bisa dari.

  • Sin Ta Tsara Kyawawan Sharuddan Janyo Jarin Waje
  • Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Ga Amurka Game Da Batun Sayarwa Taiwan Makamai

Tsakanin watannin 11, sabbin kamfanoni masu zuba jarin kai tsaye 48,078 ne suka bude hada hada a kasar ta Sin, adadin da ya karu da kaso 36.2 bisa dari a shekara.

Har ila yau, a cewar ma’aikatar, alkaluman FDI a fannin kamfanonin manyan fasahohi ya daga da kaso 1.8 bisa dari a shekara, yayin da na fannin samar da kayayyakin bukata a fannin kiwon lafiya ya daga da kaso 27.6 bisa dari, sai kuma na fannin sadarwa da ya karu da kaso 5.5 bisa dari.

Kaza lika, a tsakanin wannan wa’adi, FDI daga kasashen Birtaniya ya kasu da kaso 93.9, daga Faransa ya karu da kaso 93.2, sai na Netherlands da ya karu da kaso 34.1 bisa dari.

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

Game da halin tattalin arziki da kasar Sin ke ciki, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya bayyana yayin taron manema labarai na Alhamis din nan cewa, ci gaban kasar Sin na fuskantar karin yanayi mai inganci, sama da nau’o’in kalubalen da yake fuskanta, kuma muhimman matakan da kasar ke aiwatarwa, na farfadowa da inganta tattalin arziki a tsawon lokaci ba su sauya ba, kana dukkanin ginshikai dake goya baya ga samar da ci gaba mai inganci, na haifar da karin kyautatuwar yanayi a fannin.

Kafin hakan, yayin wata ganawa da manema labarai, wakilin asusun ba da lamuni na duniya IMF Steven Alan Barnett, ya ce a shekarar bana, Sin za ta samar da gudummawar kaso 1 bisa 3 na karfin bunkasar tattalin arzikin duniya. Barnett ya yi hasashen cewa, tattalin arzikin Sin zai ci gaba da bunkasa a shekarar 2024.

Game da hakan, Wang Wenbin ya ce cibiyoyin kasa da kasa masu yawa, ciki har da IMF, da hukumar bunkasa hadin gwiwar raya tattalin arziki da samar da ci gaba, a baya bayan nan sun daga mizanin hasashen su na ci gaban tattalin arzikin Sin, a shekarar nan ta bana, da ma shekarar dake tafe. Hakan a cewarsa na nuna cewa, Sin ta zama babban jigo dake ingiza ci gaban tattalin arzikin duniya. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona
Daga Birnin Sin

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025
Next Post
Bayan Zantawa Da Sin Lokaci Ya Yi Da Philippines Ta Gane Kuskurenta

Bayan Zantawa Da Sin Lokaci Ya Yi Da Philippines Ta Gane Kuskurenta

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Rikon Kwarya: Shirin DSS Ne Na Damke Atiku Da Peter Obi Kafin Rantsar Da Tinubu

DSS Ta Kama Wani Matashi Da Ya Yi Kira A Yi Juyin Mulki A Kafofin Sada Zumunta

October 29, 2025
An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

October 29, 2025
Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

October 29, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

Ba Matakan Tinubu Ne Suka Karyar Da Farashin Kayan Abinci Ba – ADC

October 29, 2025
‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

October 29, 2025
Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya: Ku Dora Wa Buhari Alhakin Matsatsin Tattalin Arziki Ba Tinubu Ba

Tsoron Boko Haram Ne Ya Sa Jonathan Ya Fasa Cire Tallafin Man Fetur – Sanusi II

October 29, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025
Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.