• English
  • Business News
Tuesday, June 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihohin Da Suka Amince Su Fara Biyan Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata

by Naziru Adam Ibrahim
7 months ago
in Manyan Labarai
0
Jihohin Da Suka Amince Su Fara Biyan Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A watan Yulin 2024 ne Shugaban Ƙasa Bola Tinubu, ya rattaba hannu kan dokar ƙarin mafi ƙarancin albashin na Naira 70,000 ga ma’aikatan tarayya, inda jihohi suka ƙudiri niyyar duba abin da za su iya biya ga nasu ma’aikatan.

Kawo yanzu wasu daga cikin jihohin sun cimma matsaya kan nasu mafi ƙarancin albashin la’akari da ƙarfin tattalin arzikin da suke da shi.

  • Magoyin Bayan Manchester United Ya Rasa Ransa A Dalilin Musun Kwallo A Uganda 
  • NPFL Ta Ci Tarar Kano Pillars N2m, Ta Dakatar Da Ɗan Wasanta

Jihohin Legas da Ribas su suka fi amincewa da kaso mai tsoka na Naira 85,000, kana Bayalsa da Neja da Inugu da Akwa Ibom ke biye musu baya da biyan Naira 80,000.

Sauran jihohin sun haɗa da Delta da Ogun, wanda suka ayyana Naira 77,000, masu biye musu baya da Naira 75,000 su ne Kebbi da Ebonyi, inda Jihar Ondo ta sanar da Naira 73,000 a matsayin abin da za ta iya biyan ma’aikatanta.

Jihohin Kano da Gombe kuma suka amince da Naira 71,000.

Labarai Masu Nasaba

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

Jirgin Sojoji Yayi Kuskuren Buɗe Wuta Kan Ƴan Sa Kai A Maru

Jihohin da suka cimma matsayar za su iya biyan Naira 70,000 kuwa su ne Jigawa da Abiya da Anambra da Edo da Borno da Adamawa wanda tuni har ta fara biyan nata ma’aikatan.

Sai dai wasu jihohin kawo yanzu ba su ce uffan ba kan sabon mafi ƙarancin albashin ba.

Hakan ya sanya mataimakin shugaban Ƙungiyar Kwadago (TUC), Tommy Okon, ya ce duk gwamnan da har yanzu bai fitar da sabon mafi karancin albashin ba, to bai damu da halin da ma’aikata ke ciki ba, duk da cewa mafi yawancin jihohin da suka sanar da nasu sabon albashin ba su fara biya ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbiyaAdamawaBauchiGwamnoniJigawaJihohikanoLegasMa'aikataMafi Karancin AlbashiRibas
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamata Ya Yi A Yi Hadin Gwiwa Da Sin Don Cin Gajiyar Kimiyya Da Fasaha Ba Wai Adawa Ba

Next Post

Mene Ne Ainihin Abun Da Philippines Ta Samu Daga Wajen Amurka?

Related

Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 
Manyan Labarai

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

12 hours ago
Jirgin Sojoji Yayi Kuskuren Buɗe Wuta Kan Ƴan Sa Kai A Maru
Manyan Labarai

Jirgin Sojoji Yayi Kuskuren Buɗe Wuta Kan Ƴan Sa Kai A Maru

18 hours ago
Ɗaliban Northwest Kano Sun Yi Zanga-Zanga Kan Ƙarin Kuɗin Makaranta
Manyan Labarai

Ɗaliban Northwest Kano Sun Yi Zanga-Zanga Kan Ƙarin Kuɗin Makaranta

18 hours ago
Gwamnan kano
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

2 days ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane

2 days ago
Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa
Manyan Labarai

Shugaba Tinubu Ya Aika Tawaga Zuwa Jihar Neja Kan Ambaliya Ruwa

3 days ago
Next Post
Mene Ne Ainihin Abun Da Philippines Ta Samu Daga Wajen Amurka?

Mene Ne Ainihin Abun Da Philippines Ta Samu Daga Wajen Amurka?

LABARAI MASU NASABA

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

June 2, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

June 2, 2025
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

June 2, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

June 2, 2025
Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

June 2, 2025
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

June 2, 2025
Mataimakin shugaban kasa

Shettima: Shekaru Biyu Na Mataimaki, Jagora Mai Hangen Nesa Da Kawo Sauyi Nagari

June 2, 2025

Alƙalai Da Lauyoyi Sun Yi Cirko A Gaban Kotu Bayan Fara Yajin Aikin Ma’aikatan Shari’a

June 2, 2025
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

June 2, 2025
Za A Samu Mamakon Ruwan Sama Da Hazo Daga Litinin Zuwa Laraba A Nijeriya

Za A Samu Mamakon Ruwan Sama Da Hazo Daga Litinin Zuwa Laraba A Nijeriya

June 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.