• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kadarorina Na Sayar Na Dauki Nauyin Karatun Dalibai –Kwankwaso

by Abubakar Abba
3 years ago
in Labarai, Siyasa
0
Kadarorina Na Sayar Na Dauki Nauyin Karatun Dalibai –Kwankwaso
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Rabiu Musa ya shelanta cewa, wasu daga cikin kadarorinsa ya sayar ya dauki nauyin karatun wasu daga cikin daliban jihar zuwa karo karatunsu zuwa kasashen waje.

Kwankwanso ya sanar da hakan ne a jawabinsa a gurin taron karrama shi da kungiyar Kwankwasiyya tare da hadaka da majalisin masu ilimi suka gudanar a Abuja.

  • Ƙungiyar Tsofaffin Ɗaliban Makarantar ‘Family Support Programme’ Sun Shirya Taron Lakcoci Ga Ɗalibai Sama Da 100 A Katsina
  • Ganduje Ya Kaddamar Da Manyan Motocin Sufuri 100 Da Kanana 50 A Kano

A cewar Kwankwanso, bayan ya bar gidan gwamnatin Jihar Kano a matsayin gwamna, ya sayar da kadarorinsa da ba ya bukata domin daukar nauyin karatun daliban, inda ya nuna jin dadinsa kan yadda ya dauki nauyin karatun dalibai 3,000 da suka amfana a cikin shekaru hudu.

Ya kara da cewa, an ba shi kwarin gwiwar kirkiro daukar nauyin karatun daliban maza da mata, inda ya sanar da cewa, “bayan mun wallafa tallan na daukar nauyin karatun a 2019 mutane ‘yan kadan ne aka samu suna da babban mataki na karatu kuma mun yi amfani da su haka kuma mun yi amfani da wasu daliban masu matakin karatu na biyu wadanda su ma aka dauki nauyin karo karatunsu.

“Muna da sama da dalibai 3,000 da suka je kasashen duniya 14, saboda haka na ji dadi matuka wajen daukar nauyin karatunsu.

Labarai Masu Nasaba

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

“Sama da dalibai 412 ne suka amfana, inda kuma sama da 3,000 aka tura su zuwa kasar waje karo karatun.

“Ina ganin abin da ya fi dacewa ko wanne dan siyasa ya yi shi ne, ya zuba jari mai yawa a fannin ilimin zamani domin ta haka ne kawai, kasar nan za ta bunkasa.

“A lokacin ina matsayin gwamna, mun samu nasarar ciyar da daliban makarantun firamare na gwamnati na jihar.”

A nasa jawabin a gurin taron, shugaban kungiyar ta Kwankwasiyya, Dakta Yusuf Ibrahim Kofar Mata, ya bayyana cewa, jinjina wa kokarin na Kwankwaso ne dan takarar, musamman wajen inganta rayuwar talakawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DalibaiDaukar NauyiIlimikanoKasashen WajeKwankwaso
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yajin Aiki: Gwamnatin Legas Za Ta Gana Da Direbobin Motoci Ranar Laraba 

Next Post

Da Dumi-Dumi: Mutane Da Dama Sun Mutu, Wasu Sun Jikkata Sakamakon Fashewar Wani Abu A Legas 

Related

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

3 hours ago
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya
Ra'ayi Riga

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

5 hours ago
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas
Labarai

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

8 hours ago
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

9 hours ago
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

12 hours ago
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

23 hours ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: Mutane Da Dama Sun Mutu, Wasu Sun Jikkata Sakamakon Fashewar Wani Abu A Legas 

Da Dumi-Dumi: Mutane Da Dama Sun Mutu, Wasu Sun Jikkata Sakamakon Fashewar Wani Abu A Legas 

LABARAI MASU NASABA

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

August 24, 2025
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

August 24, 2025
Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

August 24, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

August 24, 2025
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

August 24, 2025
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.