Sun Yeli, mai magana da yawun babban taron wakilan JKS karo na 20, ya bayyana a yau cewa, bude kofa ga kasashen ketare wata babbar manufar kasar Sin ce. A ko da yaushe, kasar wuri ne da ya dace da zuba jari. (Bello Wang)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp