• English
  • Business News
Monday, June 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamfanin Aero Ya Dakatar Da Sufurin Jiragensa Kan Tsadar Farashin Mai Da Wahalar Samunsa

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Kamfanin Aero Ya Dakatar Da Sufurin Jiragensa Kan Tsadar Farashin Mai Da Wahalar Samunsa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bisa kalubalen da suke fuskanta na gudanar da aikinsu a kullum rana, hukumar gudanarwar kamfanin sufuri da zirga-zirgan Jirgin sama ta Aero ta sanar da dakatar da aikace-aikacenta na kwasan fasinjojinta na wucin gadi da zai fara aiki daga ranar Laraba 20 ga watan Yulin 2022.

Wannan bai shafi hidimar hayar jiragen safara wato AeroMRO, da sashin makarantar horaswa ta Aero (ATO), ayyukan jirage masu saukar ungulu ( Helicopter) ba.

  • CDD Ga INEC: Ku Dabbaka Sahihin Zaben Da Kuka Yi A Osun, Ekiti A 2023

A sanarwar da kamfanin ta fitar a ranar Litinin, na cewa wannan matakin ya zama musu tilas ne su dauka bisa ababen da suke faruwa a zahirance na wahalar kula da ayyukansu kuma hakan ka iya zama basu gamsar da kwastomominsu yadda ya dace ba.

Sanarwar ta ce, nan da ‘yan makwanni masu zuwa za su dawo su cigaba da jigila amma a yanzu haka dole su dakatar domin tabbatar da kula da lafiya walwala da jin dadin abokan huldarsu wadanda da haka ne aka sansu kuma ‘yan kwangilarsu ke kokari a kowani lokaci.

“A ‘yan watannin baya da suka wuce masana’antar jiragen sama na fuskantar kalubale masu tarin yawa kuma hakan ya shafi kamfanonin jiragen sama. Matsalolin da suka hada da tsadar farashin Man tuki, Hauhawarsa da ma karancin samunsa a kasuwannin duniya. Wadannan na daga cikin matsalolin da suke damun kamfanonin sufuri a yanzu”.

Labarai Masu Nasaba

NNPC Ya Ƙara Kuɗin Fetur, Duba Sabon Farashin

Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano

Kamfanin ya ce za su cigaba da duba abubuwan da suka dace kuma kwanan nan za su dawo su cigaba da sufuri, “Muna tabbatar wa kwastomominmu da masu ruwa da tsaki cewa kwanan nan za mu dawo kuma kada su ji ko dar na samun jin dadin sufuri daga garemu”.

“Don haka muna bai wa kwastomominmu hakuri bisa wannan duk wani rashin jin dadi bisa wannan matakin muna bada hakuri a kai kuma muna tabbatar musu za mu dawo kwanan nan.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rahoton Amurka Ya Ci Gaba Da Shara Karya Da Yada Jita-jita Kan Batutuwan Da Suka Shafi Xinjiang

Next Post

Kasar Sin Za Ta Ba Da Gudummawar Dala Miliyan 50 Ga Asusun Yaki Da Annoba Na Bankin Duniya

Related

Karin Kudin Mai: Hakika An Ci Amanarmu, In Ji ‘Yan Kwadago
Manyan Labarai

NNPC Ya Ƙara Kuɗin Fetur, Duba Sabon Farashin

2 hours ago
Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano

4 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe

7 hours ago
Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi
Labarai

Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi

9 hours ago
Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal
Labarai

Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

10 hours ago
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Labarai

Yakin Iran Da Isra’ila Ya Haifar Da Tashin Farashin Litar Man Fetur A Nijeriya

11 hours ago
Next Post
Kasar Sin Za Ta Ba Da Gudummawar Dala Miliyan 50 Ga Asusun Yaki Da Annoba Na Bankin Duniya

Kasar Sin Za Ta Ba Da Gudummawar Dala Miliyan 50 Ga Asusun Yaki Da Annoba Na Bankin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Za A Gudanar Da Taron Dandalin Davos Na Lokacin Zafi Karo Na 16 a Birnin Tianjin Na Sin

Za A Gudanar Da Taron Dandalin Davos Na Lokacin Zafi Karo Na 16 a Birnin Tianjin Na Sin

June 23, 2025
CMG Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Kwamitin Shirya Gasar Wasannin Olympics Ta Milano Cortina Ta Shekarar 2026

CMG Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Kwamitin Shirya Gasar Wasannin Olympics Ta Milano Cortina Ta Shekarar 2026

June 23, 2025
Karin Kudin Mai: Hakika An Ci Amanarmu, In Ji ‘Yan Kwadago

NNPC Ya Ƙara Kuɗin Fetur, Duba Sabon Farashin

June 23, 2025
Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kasa Da Kasa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka Kan Iran

Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kasa Da Kasa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka Kan Iran

June 23, 2025
Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano

Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano

June 23, 2025
Sin Na Fatan Kwamitin Sulhun MDD Zai Goyi Bayan Kuduri Game Da Halin Da Iran Ke Ciki

Sin Na Fatan Kwamitin Sulhun MDD Zai Goyi Bayan Kuduri Game Da Halin Da Iran Ke Ciki

June 23, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe

‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe

June 23, 2025
Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi

Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi

June 23, 2025
Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

June 23, 2025
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Yakin Iran Da Isra’ila Ya Haifar Da Tashin Farashin Litar Man Fetur A Nijeriya

June 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.