• English
  • Business News
Monday, July 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kano Ta Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Miƙo Mata Rabonta Na Tsawon Shekaru 25 Daga Shirin NLNG 

by Sulaiman
7 months ago
in Manyan Labarai
0
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta miko mata kasonta na rarar kudade daga tsarin iskar gas na Nijeriya (NLNG) na tsawon shekaru 25 da suka gabata.
A wata wasika da aka aika wa kakakin majalisar dokokin jihar Kano, Hon. Ismail Falgore, Gwamna Abba Yusuf ya nemi majalisar ta shiga tsakani domin saukaka amso rarar kudaden wanda hakkin jihar Kano ne tun daga watan Janairun 1999 zuwa yau.
  • Gwamna Sani Ya Mayar Wa Iyalan Abacha Filayen Da El-Rufai Ya Kwace Musu
  • Tinubu Zai Ciyo Bashi Don Cike Gibin Naira Tiriliyan 13 A Kasafin Kudin 2025
A cikin wasikar da aka karanta a zauren majalisar a zaman majalisar na ranar Talata, gwamnan ya ce, in majalisar ta amince da kudurin, zai saukaka nemo maslaha don bin hanyoyin da suka da ce domin amso kudaden da aka tara na tsawon shekaru.
Ya yi nuni da cewa, idan aka amso kudaden, za su taimaka wajen kara karfin tattalin arzikin jihar tare da bai wa gwamnati damar magance muhimman abubuwan da ta sa a gaba domin amfanin al’umma.
Da yake mayar da martani kan wasikar, shugaban masu rinjaye na majalisar, Lawan Husseini, ya jaddada cewa kudurin majalisar shi ne mabudin samun kudaden, yana mai bayyana cewa, hakan zai bai wa kungiyar gwamnoni damar daukar shawarwarin da suka dace domin amso kudaden. zuwa jihohi.
Ya kara da cewa, Makudan biliyoyin kudaden da ake shirin amsowa, za su yi tasiri a farfado da tattalin arzikin jihar domin amfanar al’umma idan aka amince da kudurin,

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Ga Matakin EU Na Sanya Takunkumi Kan Kamfanonin Kasar Sin

Next Post

Sin Na Maraba Da Abokai Daga Kasashen Waje Da Suka Kara Mayar Da Hankali Da Ziyartar Kasar

Related

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

2 hours ago
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
Manyan Labarai

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

22 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

2 days ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

2 days ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

2 days ago
Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Buƙatu 10 A Gaban Kwamitin Gyaran Tsarin Mulkin Nijeriya
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincikar Kwamishinan Sufuri Kan Karɓar Belin Dilan Ƙwaya A Kano

2 days ago
Next Post
Sin Na Maraba Da Abokai Daga Kasashen Waje Da Suka Kara Mayar Da Hankali Da Ziyartar Kasar

Sin Na Maraba Da Abokai Daga Kasashen Waje Da Suka Kara Mayar Da Hankali Da Ziyartar Kasar

LABARAI MASU NASABA

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

July 28, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

July 28, 2025
Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

July 28, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

July 28, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

July 28, 2025
An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

July 28, 2025
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

July 28, 2025
Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

July 27, 2025
Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

July 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.