• English
  • Business News
Wednesday, September 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karya Fure Take Ba Ta ’Ya’ya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Karya Fure Take Ba Ta ’Ya’ya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sau da yawa an sha jin zarge-zarge dake nuna yatsa, ga yadda kasar Amurka ke tsoma baki, da sanya hannu dumu-dumu cikin harkokin gidan sauran kasashen duniya da nufin cimma buri na siyasa.

Shaidun gani da ido sun tabbar da sa hannun Amurka wajen kifar da halastattun gwamnatoci a kasashen duniya da dama, wanda hakan ke jefa al’ummun irin wadannan kasashe cikin mummunan hali na jin kai.

  • Maimakon Maimaita Bukatar “Samarwa Kai Kariya” Kamata Ya Yi Amurka Ta Nazarci Ainihin Dalilin Kafa Huldar Diflomasiyya Tsakanin Ta Da Sin

A baya bayan nan, an jiwo tsohon mashawarcin gwamnatin Amurka a fannin tsaro John Bolton, na shaidawa ’yan jaridu cewa, ya taimakawa kasarsa wajen shirya dabarun kifar da gwamnatocin wasu kasashe.

Wannan ba abu ne mai ban mamaki ba, kuma ya kara tabbatar da abun da yake a fili tun tuni, cewa Amurka ba ta kasa a gwiwa, wajen tsoma baki cikin harkokin gidan sauran kasashen duniya, muddin dai hakan zai ba ta damar cimma burin siyasa da ta sanya gaba, duk da sukan da hakan ke sha daga sassan kasa da kasa.

Abun damuwa dai kamar yadda sassan kasashen duniya ke nunawa, shi ne a duk lokacin da Amurka ta shiga harkokin sauran kasashe ta kan haifar da tashe-tashen hankula, da jefa al’ummunsu cikin mawuyacin hali, irin wanda har kullum ke sanya daukacin al’ummar duniya Allah wadai da shi.

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

An ga irin wannan yanayi a kasashe irin su Iraki, da Libya, da Afghanistan, da ma wasu sassan kasar Sin kamar yankin Taiwan da na Hongkong, inda Amurkan ke daukar matakai daban daban na ruwa wutar tashin hankali, da ta da zaune tsaye. Ga kuma rikicin Rasha da Ukraine da a wannan lokaci Amurkan ta zamo “Kanwa uwar gami” wajen wanzar da shi.

A gefe guda kuwa, sassan kasa da kasa ba su da wani buri, wanda ya wuce ganin Amurka ta maida hankali ga damuwar al’ummar duniya, na wanzar da sulhu, da zaman lafiya, da ci gaban bai daya na daukacin bil adama. (Saminu Hassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Lalata Da ‘Yar Shekara 14: Kotu Ta Daure Jarumin Nollywood Baba Ijesha Shekara 16 A Gidan Yari

Next Post

Buhari Ya Sha Alwashin Karin Goyon Baya Ga Dakarun Soji A Kokarinsu Na Yaki Da Ta’addanci

Related

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

7 minutes ago
“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale
Daga Birnin Sin

“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

1 hour ago
Jagororin Tsaro Da Na Sojoji Daga Sama Da Kasashe 100 Za Su Halarci Taro Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Beijing
Daga Birnin Sin

Jagororin Tsaro Da Na Sojoji Daga Sama Da Kasashe 100 Za Su Halarci Taro Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Beijing

2 hours ago
Tayar Da Yaki A Zamanin Nan Kauyanci Ne
Daga Birnin Sin

Tayar Da Yaki A Zamanin Nan Kauyanci Ne

3 hours ago
Sin Za Ta Kafa Yankin Kare Muhallin Halittu Na Huangyan Dao
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Kafa Yankin Kare Muhallin Halittu Na Huangyan Dao

4 hours ago
Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

21 hours ago
Next Post
Yajin Aikin ASUU: Kamata Ya Yi Buhari Ya Fara La’akari Da Rahotan Briggs —Kungiyar Iyaye

Buhari Ya Sha Alwashin Karin Goyon Baya Ga Dakarun Soji A Kokarinsu Na Yaki Da Ta'addanci

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

September 10, 2025
“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

“Hadin Kan Kasashen BRICS” Ya Karfafa Shawo Kan Kalubale

September 10, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji 5 Wasu Mutum 10 A Zamfara

September 10, 2025
Jami’ar MAAUN Da Kwalejin Seneca ta Canada Sun Yi Haɗin Gwiwa Domin Samar Da Damarmaki Ga Ɗalibai A Duniya

Jami’ar MAAUN Da Kwalejin Seneca ta Canada Sun Yi Haɗin Gwiwa Domin Samar Da Damarmaki Ga Ɗalibai A Duniya

September 10, 2025
Jagororin Tsaro Da Na Sojoji Daga Sama Da Kasashe 100 Za Su Halarci Taro Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Beijing

Jagororin Tsaro Da Na Sojoji Daga Sama Da Kasashe 100 Za Su Halarci Taro Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Beijing

September 10, 2025
Tayar Da Yaki A Zamanin Nan Kauyanci Ne

Tayar Da Yaki A Zamanin Nan Kauyanci Ne

September 10, 2025
INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

September 10, 2025
Sin Za Ta Kafa Yankin Kare Muhallin Halittu Na Huangyan Dao

Sin Za Ta Kafa Yankin Kare Muhallin Halittu Na Huangyan Dao

September 10, 2025
An Ɗauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

An Ɗauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

September 10, 2025
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Umarci Makarantu Masu Zaman Kansu Da Su Nemi Amincewarta Kafin Ƙara Kuɗi

September 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.