• English
  • Business News
Tuesday, June 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Mai Fada Da Cikawa

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Mai Fada Da Cikawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A farkon wannan mako ne, hukumar Kwastam ta birnin Changsha na lardin Hunan, ta ba da izinin shigar da naman rago daga kasar Madagascar cikin kasar Sin, wanda shi ne karo na farko da aka shigar da nama daga nahiyar Afrika cikin kasar Sin, lamarin dake zaman wata muhimmiyar nasara ga cinikayyar nama tsakanin Sin da kasashen Afrika.

 

Wannan nasara na zuwa ne a daidai lokacin da aka kammala taron koli na dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afrika wato FOCAC, dake mayar da hankali kacokan kan kyautata dangantakar Sin da kasashen Afrika da al’ummominsu. Kuma karkashin wannan hadin gwiwa, batun bunkasa cinikayya daya ne daga cikinsu.

  • Xi Jinping Ya Taya Murnar Ranar Malamai Ta Kasar Sin
  • Mataimakin Firaministan Sin Ya Karfafa Gwiwar Kamfanonin Waje Da Su Shiga Aikin Sin Na Neman Samun Bunkasuwa Mai Inganci

Kasashen Afrika sun sha bayyana fatansu na cin gajiyar babbar kasuwar kasar Sin ta hanyar shigo da kayayyakinsu kasar. Hakika ganin wannan labari na shigowar naman rago na kasar Madagascar cikin kasar Sin, abun farin ciki ne. Duk da cewa a bara aka daddale wannan yarjejeniya, lamarin ya yi nuni da cewa, kasar Sin ta cika alkawarinta na bude kofa ga kasashen Afrika, haka kuma manuniya ce cewa, za a ga tarin sakamakon da aka cimma yayin taron FOCAC a aikace.

 

Labarai Masu Nasaba

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

Kamar yadda ministan kula da harkokin cinikayya ta Nijeriya ta bayyana, cinikayya wata babbar hanya ce ta bunkasa tattalin arziki da zaman takewa da ma cudanya da fahimtar juna tsakanin bangarori da dama, inda ta ce cinikayya tsakanin Sin da Nijeriya, ya taka muhimmiyar rawa a wadannan bangarori a kasarta.

 

Ba samun kudin shiga kadai ba, bude kofar da Sin ta yi ga kasashen Afrika don su kawo kayayyakinsu, ya kara tabbatar da cewa da gaske take tana da muradin ganin dukkan bangarori sun ci moriyar juna, kana an samu ci gaba na bai daya. Haka kuma fadadar cinikayya tsakaninsu, ya kara mu’amala da dankon zumunta a tsakaninsu.

 

Ina da yakinin cewa, tabbatuwar yarjejeniyar shigo da karin kayayyakin kasashen Afrika cikin kasar Sin, ciki har da gyadar Nijeriya, za ta kara aminci da fahimta da dankon zumunta tsakanin al’ummominsu, haka kuma za ta bunkasa tattalin arzikin bangarorin biyu domin samun ci gaba na bai daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Cikin Gaggawa A Kwashe Mutanen Da Ambaliya Ta Ritsa Da Su A Maiduguri – Tinubu

Next Post

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 6 Cikin Dari A Watannin 8 Na Farkon Bana

Related

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya
Daga Birnin Sin

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

6 minutes ago
Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

1 hour ago
Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 
Daga Birnin Sin

Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

1 hour ago
Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya
Daga Birnin Sin

Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

4 hours ago
An Samu Karuwar Kaso 2.7 Na Yawan Tafiye-Tafiye Zuwa Ketare Yayin Hutun Bikin Dragon Boat Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Samu Karuwar Kaso 2.7 Na Yawan Tafiye-Tafiye Zuwa Ketare Yayin Hutun Bikin Dragon Boat Na Kasar Sin

4 hours ago
Darajar Hajojin Da Aka Yi Jigilarsu a Kasuwar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Na Afrilu Ta Karu Da 5.6% 
Daga Birnin Sin

Darajar Hajojin Da Aka Yi Jigilarsu a Kasuwar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Na Afrilu Ta Karu Da 5.6% 

6 hours ago
Next Post
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 6 Cikin Dari A Watannin 8 Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 6 Cikin Dari A Watannin 8 Na Farkon Bana

LABARAI MASU NASABA

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

June 3, 2025
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

June 3, 2025
Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

June 3, 2025
Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

June 3, 2025
Sanusi

‘Yansanda A Kano Sun Gargaɗi Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

June 3, 2025
Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

June 3, 2025
An Samu Karuwar Kaso 2.7 Na Yawan Tafiye-Tafiye Zuwa Ketare Yayin Hutun Bikin Dragon Boat Na Kasar Sin

An Samu Karuwar Kaso 2.7 Na Yawan Tafiye-Tafiye Zuwa Ketare Yayin Hutun Bikin Dragon Boat Na Kasar Sin

June 3, 2025
Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 

Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 

June 3, 2025
Yanzu-yanzu: JUSUN Ta Dakatar Da Yajin Aikin Da Fara A Faɗin Ƙasa Baki Ɗaya

Yanzu-yanzu: JUSUN Ta Dakatar Da Yajin Aikin Da Fara A Faɗin Ƙasa Baki Ɗaya

June 3, 2025
Darajar Hajojin Da Aka Yi Jigilarsu a Kasuwar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Na Afrilu Ta Karu Da 5.6% 

Darajar Hajojin Da Aka Yi Jigilarsu a Kasuwar Sin Daga Watan Janairu Zuwa Na Afrilu Ta Karu Da 5.6% 

June 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.